A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 17 ga watan Nuwamba, ya amince da kafa sabuwar jami’ar kimiyar lafiya ta tarayya a garin Otukpo, jihar Benue.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane da yawa a jihar Sokoto, lamarin da ya sanya gwamnati bayyana jimaminta ga jama'ar gari. Rahoto ya bayyana adadin da aka kas
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseƙi ya bayyana cewa ta hanyar bada ingantaccen ilimi tun a matakin farko za'a iya kawo karshen ayyukan yan bindiga a Najeriya.
Hakimin garin Kiyawa da ke jihar Jigawa, Alhaji Adamu Aliyu Kiyawa, ya yi watsi da tsarin bai wa iyaye toshiyar baki da suna kyauta domin su yarda da riga-kafi.
Daruruwan mazauna garuruwan dake iyakar Taraba sun tsere daga gidajensu biyo bayan kisan mutane 11, ciki harda wani basarake da yan awaren kasar Kamaru suka yi.
Mabiya shafin Facebook na Open Diaries sun bayyana rashin jin dadinsu bayan da aka sanya wa ajin WhatsApp kudi N3000 a duk shekara. Lamarin ya haifar da cece-ku
Hukumar shirya jarabawan kammala sakandire NECO ta ki sakin sakamakon jarabawan dalibai 80,000 a jihar Kano saboda bashin naira miliyan N500m da take bin jihar.
Karakainar jiragen kasa a fadin kasar nan ta tsaya na tsawon kwanaki uku sakamakon yajin aikin jan kunne da ma'aikatan hukumar sufurin jiragen kasa suka fara.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, ya ce babu wasu rigunan mama da aka samo daga Diezani.
Labarai
Samu kari