Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Hukumar Kula da Shige da Fice na kasa, NIS, ta yi gargadin cewa akwai yiwuwar 'yan ta'adda na kasashen waje su kawo hari a babban birnin tarayya Abuja, Daily Tr
Shugaban, ƙasa Muhammadu Buhari, ranar Alhamis,ya sha alwashin kawo ƙarshen yan bingida baki ɗaya musamman a yankin da ya fito na arewa maso yammacin Najeriya.
Yan sanda a Katsina sun yi ram da wani mutumi ɗna shekara 45 bisa zarginsa da safarar makamai zuwa yan bindiga a jihohin Katsina da Zamfara dake arewacin kasa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarci garin Maiduguri dazu, ya fara sallama, ya yi magana a game da abin da yake so wanda zai gaje shi ya yi wa Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna sun bayyana cewa, an ceto wasu mutane 48 da 'yan bindiga suka sace a sa'o'i kadan a wani yankin jihar Kaduna kan hayar Kano.
Shatu Garko, Sarauniyar kyau ta 44 a Najeriya ta shaida yadda ta samu nasarar shawo kan mahaifinta har ya amince ta shiga gasar da kyar da sidin goshi sannan.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta yi ram da wasu matasa 3 bisa zarginsu da safarar miyagun kwayoyi cikin jihar Kano ga ‘yan daba, dukkan matasan 'yan Katsina.
A kalla rayuka bakwai ne aka kashe kusa da wurin zaman sojoji a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. Miyagun sun kai wa 'yan kasuwa saba'in farmaki a titi.
Wata babbar mota mai dakon iskar gas ta hallaka mutane da dama.a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, yayin da birkin ta ya cije a kan babban shataletalen Makola.
Labarai
Samu kari