Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Gwamnatin Najeriya na shawaran baiwa fursunoni dake gidajen yari a fadin tarayya daman musharaka a zaben kasa na 2023. Sakataren ma'aikatar harkokin cikin gida,
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana cewa komai ka iya faruwa matukar gwamnatin tarayya ta gaza cika alkawurran da ta ɗauka a yarjejeniyar MoA.
Gwamnatin jihar Zamfara zata farfado da kungiyar hadin gwiwa ta tsaro na farar hula ta CJTF wacce aka fi sani da “Yan sa kai” don kawo tallafi ga jami’an tsaro
Kwamandan makarantar tsaro ta NDA ya gana da kwamitin tsaro na majalisar wakilai, inda ya bayyana musu halin da ake ciki kan kokarin ceto sojan da aka sace.
Kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar All Progressives Congress APC ta kasa a yau ranar Talata ta kafa kwamitin sulhu tsakanin 'yayan jam'iyyar a fadin tarayya.
Wani mutum ya daki wani direban keke-napep wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsa nan take a wani yankin jihar Kwara. Lamarin yana hannun 'yan sanda a halin da ake ci
Hadaddiyar daular Larababawa UAE ta alanta neman wasu yan Najeriya shida kan laifin ta'addanci. Yan Najeriyan na ckin jerin mutum 38 da kamfanoni 15 da gwamnati
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Jihar karkashin Gwamna Abdullahi Ganduje ta sallami Shugaban Hukumar Karbar Haraji ta jihar cikin sa’a 48.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci majalisar dattawa da ta amince da sabuwar bukatarsa ta aron kudi har $4 biliyan da €710 miliyan,Daily Trust ta wallafa.
Labarai
Samu kari