Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
'Yan bindiga da suka kai shida a daren Asabar sun tsinkayin garin Olla da ke karamar hukumar Isin ta jihar Kwara inda suka sace wani Olujala Adegboja a jihar.
Gwamnatin Buhari ta shirya wani shirin sayar da gidaje ga 'yan Najeriya yayin da ta kirkiri wani shafin yanar gizo saboda fara rajista ga masu sha'awar saye.
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Laftanal Janar Farouk Yahaya, ya umarci dakarun sojin Najeriya da su bindige 'yan bindiga, ku kawo min gawarsu da makamansu.
Shahida, yar Sarkin Kano na 14, Sanusi Lamido Sanusi, tace ta gwammace barayi su sace mata N500k a maimakon ta bawa mijinta kudin ya kara cikin gara domin auro
Mata da mahaifiyar Bokkolo, hatsabibin dan bindiga suna cikin gidansa a yayin da jiragen yakin sojojin saman Nigeria suka yi luguden wuta a gidansa da ke Sokoto
Masu garkuwa sun kashe Sagir Hamidu, tsohon mai neman takarar gwamnan Zamfara a shekarar 2019, a babban hanyar Abuja zuwa Kaduna. Marigayin dan siyasan ya nemi
Bayan da ya tura wa marayu dukkan kudin da aka tara masa, Atiku ya tura sako ga mawakin nan Davido bisa irin jajircewar da yayi. Ya kuma taya shi murnan zagayow
Jami’ar Afe Babalola da ke jihar Ekiti ta karrama Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Lahadi, 21 ga watan Nuwamba, saboda kokarinsa.
Rahotanni dake hitowa daga arewacin Najeriya sun nuna cewa manyna yan bindiga sun.gamu da ajalinsu a wani harin sojoji ta sama da kuma taimakon na sojojin kasa
Labarai
Samu kari