Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Daruruwan Musulmai sun taya Kiristoci murnar bikin Kirsimeti yayin da suka halarci bikin a coci domin habaka hadin kai, zaman lafiya da kuma hakuri a Kaduna.
Sabuwar nauyin cutar Korona ta barke a fadar Shugaban kasa, Aso VIlla Abuja, inda manyan hadiman Shugaba Buhari da manyan jami'an gwamnati suka kamu da cutar.
Daya daga cikin shugabannin jam’iyyar APC na jihar Zamfara, Sanata Kabiru Garba Marafa, ya ce ba ya da alaka da gawurtaccen dan bindigan nan,Abdulmuminu Moossa.
Akalla rayuka bakwai sun salwanta yayinda wasu suka jigata a wani mumunan hadarin motan da ya auku ranar Kirismeti a jihar Ogun, Daily Trust ta ruwaito cewa.
Kano - Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, na jihar Kano ya kai kuka fadar mulki dake Aso Villa Abuja wajen Shugaba Muhammadu Buhari bisa lamarin tsaron jiharsa.
A jiya Juma'a, hafsoshin tsaro sun samu sabon umarni daga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan cewa su mitsike 'yan ta'addan ISWAP, makwafan Boko Haram a yanzu.
Gwamnatin Tarayya ta na kokarin soma aikin titin jirgin kasa tun daga Najeriya zuwa kasar Maradi. Rotimi Amaechi ya hadu da wakilan bankin KfW-IPEX a Jamus.
Kano - Yan kwanaki bayan rahotannin cewa hukumar Hisbah na shirin aika sammaci ga iyayen Sarauniyar Kyan Najeriya, Shatu Garko, budurwar ta yi martani mai zafi.
A cikin shekara daya da gata gabata, mazauna gidajen gyaran hali 5,238 suka tsere daga gidaje daban-daban a fadin Najeriya,kamar yadda Premium Times ta kiyasta.
Labarai
Samu kari