Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Jerry Gana, ya shawarci yan Najeriya kan yadda za su yi domin hukunta shugabannin da suka gaza cika alkawarin da suka ɗauka.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta tura jami'ai yankunan da ake zargin miyagun 'yan fashin daji za su kai farmaki a jihar, Premium Times ta ruwaito hakan.
Kudi Sama da N345million sun yi batan dabo daga asusun babbar kotun Shari'a a jihar Kano, a cewar rahoton gidan rediyon Freedom. Babban Alkalin kotun Shari'ar.
A ci gaba da yakar ta'addanci, sojojin Najeriya, sun samo hanya, domin kuwa sun kirkira wata mota da za ta iya hangen 'yan ta'adda daga nisan kilomita 6.5.
Majalisar jihar Nasarawa ta dakatar da mataimakin shugaban marasa rinjaye, Luka Zhekaba wanda aka fi sani da PDP-Obi 2 kan zarginsa da ake da daukar aikin bogi.
Hafsat Ganduje, Uwargidar gwamnan Kano Abdullahi Ganduje, ya ki amsa gayyatar hukumar EFCC kan karar zargin cin da rashawa da 'danta, AbdulAziz Ganduje, ya kai.
Wata tsohuwa ta sha kwalliya ta yadda idan aka ganta ba za a gane tsohuwa ce mai yawan shekaru ba. Bidiyo ya nuna lokacin da take cin kwalliya a zaune abin ta.
Aisha Buhari ta bayyana kwararan dalilan ta na amfani da bidiyon ministan sadarwa, Ali Isa Pantami don kwatanta wa ‘yan Najeriya abubuwan da suke faruwa na mats
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 12 a harin Zangon Kataf. Ba wannan ne karon farko da aka hallaka mutane a yankin na kudancin Kaduna ba.
Labarai
Samu kari