Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya ce kusan dukkan dajikan da je fadin kasar nan a yanzu kunshe suke da 'yan ta'adda da kuma 'yan fashi da makami.
Wani matashi, Steven Jiya, ya cinna wa mahaifiayarsa, Mrs Comfort Jiya, tsohuwar shugaban makarantar gwamnati na mata da ke Sabon Wuse da Kwallejin Kimiyya ta M
Mutane da dama sun samu damar halartar daurin auren diyar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau. Kwankwaso bayar da auren diyar sanatan ga manema.
‘Yan bindiga sun harbi wani dan majalisar jihar Delta, Hon Reuben Izeze, mai wakiltar karamar hukumar Ughelli ta kudu da ke karamar hukumar Uvwie a Alhamis.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka kwamandan kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Modu Kime, wanda aka fi sani da Abou Maryam da mayakansa a wani luguden ruwan wuta.
Jim kaɗam kafin fara taron sharo a fadar shugaban ƙasa dake babban birnin tarayya Abuj, shugaba Buhari ya rantsar da sabon ministan ayyuka, gidaje, Muazu Sambo
Ma’aikatar ilmi ta jihar Osun ta dakatar da wani malami daga aiki saboda ya na sukar gwamna. Ana zargin malamin da sukar gwamna Gboyega Oyetola a Facebook.
Obabiyi Aishah Ajibola, ‘yar Najeriya ce da ta lashe gasar kyau na musulman duniya wacce aka yi a Jarkata kasar Indonesia a ranar 18 ga watan Satumban 2013.
Arewacin Najeriya da ke fama da hare-haren yan ta'adda, yanki ne da ya dade yana nuna wariya ga mata da matasa. Bugu da kari, rashin aikin yi ya yi katutu a yan
Labarai
Samu kari