Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wani fitaccen fasto mai suna Goodheart Val Aloysius, mazaunin garin Calabar, ya yi kira ga fitaccen mawakin Najeriya, Davido, da ya zabtaro wa coci kason ta.
Gwamnatin Najeriya ta tara makudan biliyoyi a tattara kudaden harajin VAT da take yi a dukkan jihohin fadin kasar. Mun kawo muku adadin kudin da kowace jiha ta
Tsohon jarumin fina-finan Nollywood da Yarbanci, Babatunde Omidina da aka fi sani da Baba Suwe ya riga mu gidan gaskiya. The Nation ta ruwaito cewa ya mutu ne a
Bidiyo ya nuna wadanda ‘Yan Boko Haram suka dauke, sunayensu da wuraren aikinsu. Wadanda aka sace sun tabbatar da cewa har yanzu sun a hannun Sojojin B/Haram.
Gwamna Oluwarotimi Akeredolu na jihar Ondo ya shawarci Shugaba Muhammadu Buhari kada ya janye dokar da ya saka na haramta shigo da shinkafa daga kasashen ketare
Ana fargabar mutane da dama sun rasu a lokacin da jirgin ruwa mai jigilar kaya ya kama da wuta a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers, kamar yadda majiyoyi suka
Wani bidiyo ya nuna yadda wasu mutane ke ta kwasar kudade a jihar California ta kasar Amurka yayin da wata mota ta yi barin kudade. 'Yan Najeriya sun yi martani
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun farmaki kauyen Barawa dake cikin yankunan jihar Katsina ranar Lahadi, inda suka hallaka aƙalla mutum 4.
Ana cece-kuce tsakanin gwamnatin jihar Kogi da kuma hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC,kan boye da N19.3 biliyan.
Labarai
Samu kari