Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace ba sauran zaman lafiya tsakanin gwamnati da yan bindiga a faɗin arewa maso yammacin tarayyan Najeriya.
Wani ministan Buhari ya bayyana yadda gwamnatin Jonathan ta wawure kudaden kasa kafin ta mika wa Buhari mulki a 2015. Ya ce hakan ne yasa aka samu matsala.
An shiga rudani a cocin St Peters da ke Eziama Obire a karamar hukumar Nkwere na jihar Omo, a ranar Lahadi, a lokacin da aka kama Uche Nwosu, surukin Sanata Roc
Labarin da muke samu da sanyin safiyar nan ta Lahadi na nuna cewa wasu muyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban sarki mai daraja a karamar hukumar Mangu.
Gwaman jihar Bauchi dake arewa masi gabashin Najeriya, Bala Muhammed, yace gwamnatinsa ba zata nuna banbanci ba tsakanin musulmai da kuma kiristoci a jihar.
Usman Baba, Sifeta janar na ‘yan sanda ya nuna damuwarsa akan yadda mayakan ISWAP su ka harba makamai masu linzami a jihar Borno inda suka yi barna ba kadan ba.
Gwamnatin Najeriya ta dakatar ayyukan taro a yankunan Abuja saboda ballewar cutar Korona. Wannan na zuwa ne yayin da cutar Korona ta kara yawa a birnin Abuja.
Kwamishinan muhalli na jihar Kogi, Chief Victor Adewale Omofaiye, yace ikon Allah ne ya cece shi daga faɗa wa sharrin yan bindiga a ranar 28 ga watan Nuwamba.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami, yace haɗin guiwar gwamnatin Najeriya da kamfanin Huawei Nigeria zai amfanar da matasa.
Labarai
Samu kari