Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya magantu kan bukatarsa na sasantawa da abokin hamayyarsa, tsohon gwamna Rabiu Kwankwaso da tsagin APC na Shekarau.
Hukumar Kula da Ingancin Makarantun na jihar Kaduna, KSSQA, a ranar Juma'a, ta rufe makarantun Islamiyya biyu a jihar har sai masha Allahu kan zargin haikewa da
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake tsawaita lokacin cigaba da hada layukan wayoyin salula da lambar zama dan kasa NIN da watanni uku. The Cable ta ruwaito cewa
‘Yan bindiga sun kai farmaki asibitin Eziama-Uli da ke karamar hukumar Ihiala da ke jihar inda suka halaka wani dan sanda sannan su ka yi garkuwa da daya, The P
Wani magidanci mai suna Brown Berg ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu bayan ya caba ado da tufafin matarsa daga sama har kasa, ya ce yana kaunar hakan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan daftarin kasafin kudin Najeriya na shekarar 2022 da za'a shiga. Shugaban kasa ya rattafa hannun da safiyar Alhamis
'Yan sanda a jihar Katsina sun kama wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne su biyu yayin da suka yi barazanar sace wasu mutane idan basu biya kudi ba.
Gwamnan Duoye Diri na jihar Bayelsa ya rantsar da matarsa, Patience Zuofa-Diri, da wasu masana shari'ar uku a matsayin alkalan babbar kotun jihar ta Bayelsa.
A sabuwar wallafar da ya yi a shafinsa na Facebook, tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta yamma, ya wallafa bidiyon gidansa na kauyensu da ke Aiyetoro, Gbede.
Labarai
Samu kari