Daso, Rahma Sadau Da Sauran Yan Kannywood 10 Da Suka Samu Shiga Kwamitin Kamfen Tinubu
1 - tsawon mintuna
Jam’iyya mai mulki a Nijeriya ta APC, ta saki jerin sunayen mambobin yakin neman zaben shugaban kasa na sashen Mata a ranar Asabar.
APC ta sanar da nada Matar shugaban kasa Aisha Buhari a matsayin wadda zata jagoranci mata a kamfen.
Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da Rinsola Abiola, diyar marigayi Cif MKO Abiola, kuma jigo a jam’iyyar APC ta fitar.
Wasu jaruman wasan kwaikwayon Kannywood kimanin 13 sun samu shiga jerin mambobin kwamitin.
Ga jerinsu:
- Fati Nijar
- Mansurah Isah
- Saratu Daso
- Samirah Ahmad
- Teema Makamashi
- Fati Karishma
- Hajiya Nas
- Ummi Gombe
- Kyauta Dillaliya
- Hadiza Kabara
- Rahama Sadau
Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!
![](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e3d7f26475339369.jpeg?v=1)
Kara karanta wannan
Tinubu Ya Nada Uwargidar Shugaba Buhari Matsayin Jagorar Mata A Kamfensa, Ba Sunan Matar Osinbajo
![Jerins Jerins](https://cdn.legit.ng/images/1120/1e01ad4e4f5e32f6.jpeg?v=1)
Asali: Twitter
Asali: Legit.ng
Authors: