Kannywood
Jarumin Kannywood Adam A. Zango ya tabbatar da rabuwarsa da matarsa Maimuna Musa, yana mai bayyana cewa dukkansu suna da genotype AS wanda ya tilasta mutuwar auren.
Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
An fara samun baraka a tafiyar kungiyar Triple R wanda Dauda Kahutu Rarara ke jagoranta da ke goyon bayan tazarcen Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Tsohuwar jaruma, Mansurah Isah ta bayyana yadda gwajin kwayoyi ya ba ta damar samun tayin aiki, tare da gargadin matasa kan illar amfani da miyagun kwayoyi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa PDP reshen jihar Gombe ta yi zargin gwamna Muhammad Inuwa ya bayar da miliyoyin Naira da filaye ga mawaki.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Dan wasan kwaikwayo a masana'antar Kannywood, Musa Mai Sana'a Ya yi ƙarin haske game da raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ya yi rashin lafiya ko ya mutu.
Shahararren dan wasan Kannywood, Rabiu Rikadawa ya tabbatar da ficewarsa daga tafiyar goyon bayan Bola Tinubu da ake kira Triple R Kannywood a Najeriya.
Kannywood
Samu kari