Jerin sunayen wadana suka rike mukamin Shugaban Alkalan Najeriya tun lokacin mulkin mallaka

Jerin sunayen wadana suka rike mukamin Shugaban Alkalan Najeriya tun lokacin mulkin mallaka

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Litinin ya rantsar da Olukayode Ariwoola a matsayin sabon mukaddashin shugaban Alkalan Najeriya CJN.

Gabanin hawan Ariwoola, akalla mutum 21 sun rike wannan babbar kujera mai dimbin tarihi tun lokacin turawan mulkin mallaka.

Legit.ng ta tattaro muku jerin mutum 22 da suka rike wannan kujerar daga 1914 kawo yanzu.

Zamanin mulkin mallaka

1. Sir Edwin Speed, 1914–1918

2. Sir Ralph Combe, 1918–1929

3. Donald Kingdon, 1929–1946

LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng

4. Sir John Verity, 1946–1954

5. Sir Stafford Sutton, 1955–1958

Past CJN
Jerin sunayen wadana suka rike mukamin Shugaban Alkalan Najeriya tun lokacin mulkin mallaka
Asali: Facebook

Zamanin mulkin Soja da farar hula

6. Sir Adetokunbo Ademola, 1958–1972

7. Taslim Olawale Elias, 1972–1975

Kara karanta wannan

Shin Najeriya ci baya ake ko gaba? Ga Farashin Abubuwa goma (10) a 2015 da yanzu

8. Sir Darnley Arthur Alexander, 1975–1979

9. Atanda Fatai Williams, 1979–1983

10. George Sodeinde Sowemimo, 1983–1985

11. Ayo Gabriel Irikefe, 1985–1987

12. Mohammed Bello, 1987–1995

13. Muhammad Lawal Uwais, 1995–2006

14. Salihu Moddibo Alfa Belgore, 2006–2007

15. Idris Legbo Kutigi, 2007–2009

16. Aloysius Iyorgyer Katsina-Alu, 2009–2011

17. Dahiru Musdapher, 2011–2012

18. Aloma Mariam Mukhtar, 2012–2014

19. Mahmud Mohammed, 2014–2016

20. Walter Samuel Nkanu Onnoghen, 2017–2019

21. Ibrahim Tanko Muhammad, 2019–2022

22. Olukayode Ariwoola, 2022-

Asali: Legit.ng

Online view pixel