
Tarihin Najeriya







Duba muhimman bayanai daga jawabin ranar samun ‘yancin kai na 2024 da shugaba Bola Tinubu ya yi a yayin da Najeriya ke murnar cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.

Gwagwarmayar samun 'yancin kai cike take da jajircewa da sadaukarwa. Akwai abubuwa da dama da suka taimaka a kokarin Najeriya na samun 'yancin kai daga Turawa.

Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.

Gwamnatin tarayya ta ce an kammala shirin raba baburin adaidata sahu mai amfani da iskar gas na CNG ga matasan kasar nan 2,000 don saukaka kudin fetur.

Gwamnati ta shekara tana yaudara, dangi sun gaji sun rufe mutumin da ya kirkiro tutar Najeriya. Taiwo Akinkunmi ya rasu ya na shekara 87 a watan Satumban bara.

Shugaba Bola Tinubu ya ce shekaru 31 da suka gabata, Najeriya ta tsaya tsayin daka domin tabbatar da dimokuraɗiyya. Ya zayyana gwarazan dimokuraɗiyyar kasar.

Najeriya ta sauya taken kasarta bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar. Akwai kasashen da suka sauya taken kasarsu.

Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya fayyace wa 'yan Najeriya dalilin rashin jawabin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ga majalisa kamar yadda aka ce zai yi.

Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya Obiageli Ezekwesili ta ce babu abin da zai sa ta koma rera tsohon taken Najeriya da aka dawo da shi ya maye gurbin na yanzu.
Tarihin Najeriya
Samu kari