Latest
Kotun tarayya dake a birnin tarayya a ranar Litinin ta bayar da umurnin karbe gidaje biyu na matar tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Misis Patience Jonathan. Gidaje suna a Plot No. 1960, Cadastral Zone A05, Maitama District
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito daga cikin jiragen 32, guda 9 zasu shigo ne dauke da man fetir, yayin da sauran guda 23 suke dauke da kayayyakin abinci, da suka hada da alkama, kifi, man Disil, sundukai, taki, da sauran kayayyaki.
Da yake waiwaye adon tafiya, Gowon, ya ce lokacin da ta tabbata cewar zai shugabanci Najeriya a mulkin soji, abu na farko da ya fara yi shine neman taimakon ubangiji bayan yi masa godiyar bashi damar mulkin Najeriya da ya yi. A ja
“A ranar 24 ga watan Afrilu Ofishin Yansandan Utako ta samu kara daga wani mutumi mai suna Daniel Bruce, inda yace da misalin karfe 9 na safiyar ranar Talata, 24 ga watan Afrilu Ifeanyi ya caka ma Bruce wuka a sakamakon musu akan
Ciyaman na kwamitin majalisa na asusun jama’a , Sanata Mathew Urhoghide na jam’iyyar PDP mai wakiltar jihar Edo, yace yana nan kan bakansa game da zancansa na a tsige Buhari. Urhoghide ya kawo bukatar cewa ayi amfani da dokar kasa
Kaakakin rundunar, Abimbola Oyeyemi ne ya sanar da haka, inda yace Ajao da Aigba sun shiga hannu ne a ranar Larabar data gabata, a kauyen Baagbon dake cikin karamar hukumar Odede na jihar Ogun, inda suka kama su dauke da babur, ki
Wani binciken kwakwaf da kamfanin dillancin labaru na Reuters ta gudanar da ya nuna yan ta’addan Boko Haram na tatsar jama’an yankin tafkin Chadi, jihar Borno da Yobe dake zaune a yankunan dake karkashin ikonsu kudaden haraji.
Hukumar sojin ruwa ta Najeriya a Ibaka dake karamar hukumar Mbo, sunyi nasarar damke mutane takwas masu safara ta barauniyar hanya kuma sun karbe buhuna 642 na shinkafa, sai Injina guda hudu, saina injinan ban ruwa biyu.
Kafin faruwar ruguntsimin dai an rawaito cewa, Makiyayan “kwanan baya sun aika cewa, suna son shigar da dabbobinsu kauyen domin ciyar da su, amma mutane suka ki basu hadin ki. Ba jimawa ne ko sai Makiyayn suka zo su da yawa don
Masu zafi
Samu kari