Latest
Gwamnati da al'ummar Najeriya na cigaba da kara nuna damuwar su a kan yawaitar amfani da maganin tari mai saka maye da ake fi sani da kodin. A yayin zaman majalisar dattijai na yau, shugaban masu rinjaye a majalisar, Ahmed Lawan,
Jihohi da dama dai ba za su iya biyan wannan kudi ba amma dai wasu sun fara kokawa tun yanzu. Gwamnan Jihar Bauchi da kuma Gwamnan Jihar Katsina da ma Gwamnan Jihar Ribas sun nuna cewa zai fa yi wahaka su kai labari.
Kaakakin rudunar Yansanda jihar Kebbi, Mustapha Suleiman ne ya sanar da haka a ranar Laraba 2 ga watan Mayu, a Birnin Kebbi, inda yace harin ya samo asali ne sakamakon rikicin siyasa daya kaure a tsakanin magoya baya.
Hukumar kare yaduwar cutar kanjama na kasa (NACA) ta bayyana cewa mafi yawan masu dauke da cutar nan ta Kanjamau wato HIV/AIDs sun kasance direbobin manyan motocci ne. Darakta Janar na NACA Dr Sani Aliyu ne ya bayyana haka a wani
Wata sabuwar Kungiyar Matasa mai lakabin JYDA (Janbulo Youths Development Association), ta bayar da tallafin kayan makaranta na sama da N100, 000 ga kimanin marayu 80 a unguwar Dorayi dake karamar hukumar Gwale ta jihar Kano.
Lemu yana da abubuwan amfani da dama ga fatar jikin dan adam wanda zaka so kaji su kaman kara hasken fata, farin hakora, magance kurajen fuska da kuma lafiyar farce. Yana da abubuwan kara kyau da dama ga fatar jikin dan adam.
Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Enugu, tayi ram da wasu da ake zargin yan kungiyar asiri ne da kuma yan fashi da makami su 25, a ranar Litinin din da ta gabata da misalin 1:00 na dare, yayin wani taron mambobinsu a jihar.
Duk da cewa babu wata doka guda data hana mata zuwa wurin wasanni a kasar ta Iran, koda sunje ma ba’a barinsu shiga, tun al’adar lokacin zuwan musulunci a shekarar 1979, da ya bawa mata damar zuwa kallon wasanni.
Shehu Sani ya bayyana hanyoyi 3 da za a bi wajen inganta tsaro. Fitaccen Sanatan na Kaduna ta tsakiya ya fadawa Gwamnatin Buhari yadda za ta yi maganin Boko Haram. Dan Majalisar yayi tir da harin kunar bakin waken da aka kai jiya.
Masu zafi
Samu kari