Latest

Sanatan PDP ya samu tikitin takarar Gwamna a Filato
Sanatan PDP ya samu tikitin takarar Gwamna a Filato
Siyasa
daga  Muhammad Malumfashi

Labari ya zo mana cewa Laftanan Janar Jeremiah Timbut Useni (mai ritaya) ne zai yi takarar Gwamna a karkashin Jam’iyyar PDP a Jihar Filato bayan ya samu tikitin Jam’iyyar a zaben da aka yi jiya. Useini ya doke Johnbull Shekarau.

An yabawa Gwamnan Kaduna na maida karatun mata kyauta
An yabawa Gwamnan Kaduna na maida karatun mata kyauta
Siyasa
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa an yabawa Gwamnatin Malam Nasir El-Rufai bayan ta maida karatun Boko ya zama kyauta a kaf fadin Jihar Kaduna ga Matan da ke mataki na Sakandare. Wannan yunkuri dai zai taimakawa karatun Mata a Jihar matuka.