Latest
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito a ranar Lahadi, 30 ga watan satumba ne aka gudanar da wannan zabe a dandanlin Murtala dake garin Kaduna, inda wakilai dubu uku da dari bakwai da tamanin da biyu (3, 782) daga kananan hukumomi ashirin da
A yau 1 ga watan Oktobar shekarar 2018 ne kasar Najeriya ta cika shekaru hamsin da takwas (58) da samun yancin kai daga hannun yan mulkin mallakar kasar Birtaniya da suka kwashe sama da shekaru dari suna bautar da Najeriya.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Niger ta tsayar da Gwamna Abubakar Bello a matsayin dan takarar jam’iyyar a zaben gwamna na 2019 a jihar. ýaýan jam'iyyar daga mazabu daban-daban sun fito don jadadda goyon bayansu.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito mataimakin shugaban jam’iyyar APC, reshen Arewacin Najeriya, Sanata Lawal Shuaibu ne ya sanar da haka da yammacin ranar Lahadi, 30 ga watan Satumba, inda ya tabbatar da wannan matakin da uwar jam’iyyar
Bayan nasarar gano motarsa a wani tafin ruwa mai zurfin gaske dake unguwar Dura Du a karamar hukmar Jos ta Kudu, rundunar soji dake neman Manjo Janar Idris Alkali (mai ritaya) da ya bace tayi nasar cafke wani mutum sanye da kakin
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewar soyayya ta kullu tsakaninsa da takwaransa na kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, har ta kai ga sun fara musayar wasikun kaunar juna. A jiya, Asabar, ne shugaba Trump ya kara ya
Wasu sinadarai masu fashewa sun tarwatse a garin Fatakwal, jihar Ribas, yayin da ake tsaka da zaben dan takarar gwamna da zai wakilci jam'iyyar a zaben 2019. Bam na farko ya tashi ne da misalin karfe 11:00 na safe a daidai kwanar
Gwamna mai barin gado na jihar Borno, Kashim Shettima ya zabi Farfesa Babagana Zulum a matsayin wanda ya ke son ya maye gurbinsa a jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne sa'o'i kadan kafin a gudanar da zaben fidda gwani na 'yan takara
Za ku ji cewa rikici ya barkewa Jam’iyyar PDP a Jihar Kogi bayan an hana wasu takara. Daga cikin masu harin kujerar da aka hana akwai wani ‘Dan Majalisar Taraya Sunday Karimi, da kuma tsohon Kakakin Majalisar dokokin Jihar.
Masu zafi
Samu kari