Latest
Mun samu cewa hukumar kwana-kwana ta jihar Kano ta bayyana cewa, aukuwar wata wutar gobara ta lankwame Daki 1 da kuma Shaguna 7 a babbar hanyar Weatherhead da ke unguwar Sabon Gari a tantagwaryar birnin Kanon Dabo.
Bisa dalilin gano cewa kudin jarrabawar JAMB yayi wa talakawa tsada, kuma an habaka yawan kudaden da ofishin ke tarawa, daga N60m zuwa N9b, fadar shugaban kasa ta ce zata rage kudin JAMB don kowa ya samu ya shiga makaranta
Hukumar dakarun sojin kasa ta bayar da sanarwa kwashe dukkanin gawarwakin dakarun soji da rayukansu suka salwanta a yayin mummunan hari na kungiyar ta'adda ta Boko Haram da ya auku cikin sansanan dakaru da ke garin Maitile.
Wani mutumi mai shekaru 49, Abolarin Olaoye dake aiki da hukumar bada tallafin karatu ta jahar Ekiti ya kashe kansa, inda aka wayi gari aka tsinci gawarsa tana reto a saman iska bayan rataye kansa a babbar sakatariyar ma’aikatan j
Jama’a sun sha kallo a karshe makon da ya gabata a jihar Imo yayinda wata uwargida ta farma amaryar mijinta ranan biki. Game da yadda aka samu labarin, uwargidan ta watsawa sabuwar amaryar manja a bainar jama’a.
Wani sanata a jam'iyyar PDP, Sanata Joshua Lidani, ya sauya sheka daga jam'iyyarsa zuwa jam'iyya mai mulki ta APC. Lidani, wanda tsohon gwamnan jihar Gombe ne, na wakiltar mazabar Gombe ta Kudu a majalisar dattijai ta kasar
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya isa Maiduguri, babbar birnin jihar Borno don kaddamar da bude taron shugaban hafsan soji na shekara-shekara da ke gudana a jihar. Hakan ya biyo bayan soke ziyarar da ya yi niyar kaiwa Daura.
Sanata mai wakiltan mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa yana sane da bidiyon da ke nuna gwamnan jihar , Abdullahi Umar Ganduje, yana karban kudi daga hannun yan kwangila.
Legit.com ta ruwaito wannan ne karo na farko da shugaba Buhari zai halarci taron wanda ake shiryashi sau hudu a shekara, bayan duk watanni uku. Ana shirya taron ne don yin nazari tare da duba ga ayyukan da rundunar Sojan kasa ta g
Masu zafi
Samu kari