Latest

Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Breaking
Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Laraba 28 ga watan Nuwamba ne shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da taron hafsin hafsoshin Najeriya na 2018 wadda aka saba yin duk shekara. Wannan karon an gudanar da taron ne a birnin Maiduguri na jihar Borno. Legit.ng

Dalla-dalla: Yadda aka fanso tagwayen Zamfara
Dalla-dalla: Yadda aka fanso tagwayen Zamfara
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Masu garkuwa da mutanen sun nemi a basu naira miliyan goma sha biyar wanda da taimakon al'ummar Najeriya da kuma Sanata Kabiru Marafa aka samu aka hada kudin. Bayan kammaluwar kudaden Ibrahim wanda ya kasance miji ga yayar wadanna