Latest

PDP ta kafa kwamitin kamfen din Atiku
Breaking
PDP ta kafa kwamitin kamfen din Atiku
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Jam'iyyar adawa ta PDP ta rantsar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa karkashin jagorancin shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, yau, Alhamis a Abuja. Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP