Latest
A yau, Litinin 17 ga watan Disamba ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya cika shekaru 76 da haihuwa. Mafi yawancin mutane sun san shi a matsayin shugaban Najeriya amma akwai wasu muhimman abubuwa da kowa ya sani game da shugaba
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya amsa masa wasu tambayiyi 10 kan cin hanci da rashawa, wanda a cewarsa gwamnatin shugaban kasar kanta na cikin ci
A yau, Litinin, ne aka sake fitar da jadawalin karawa a tsakanin kungiyoyin kwallon kafa 16 da suka fafata a gasar cin kofin zakarun Turai. A rukunin wasannin da aka fita, kungiyar Juventus da Ronaldo ke bugawa wasa zata kara da
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya daga shekara ta 1999 zuwa 2007 kuma dan takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2019 mai zuwa, Alhaji Atiku Abubakar ya taya Shugaba Muhammadu Buhari murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Shi d
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ya yi matukar mamakin ganin tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawan, a fadar shugaban kasa bayan an sallame shi daga aiki bisa zarg
Fitaccen malamin addinin Islama, Ustaz Abdulfatah Adeyemi, ya yi kira ga mata da su bar wasu matan su mori mazajensu saboda sun mallaki kaso 25% ne na mazajen, yayin da wasu matan suka mallaki kaso 75% na mazajen nasu. Adeyemi ya
Al'ummomi da jama'ar gari da dama a jihar Zamfara dake a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya suna kaurace wa kasuwannin kauye saboda yadda wasu da ake kira 'yan sa-kai ko kuma kato-da-gora ke shiga suna kashe mutane da sunan fara
Da ranar yau ne dai aka gudanar da zaben yadda jadawalin kungiyoyin kwallon kafa na nahiyar turai zai su kara da junan su a ci gaba na gasar cin kofin zakarun turai da ake kan yi na kakar wasan shekarar 2018/2019. Sai dai wasannin
An dade ana cece-kuce kan cewar tunda shugaba Buhari ya mulki ya mance da yankin da yafi yi masa ruwan kuri'u a zaben shekarar 2015. Sai dai hadiman gwamnatin Buhari sun sha musanta wannan zargi tare da bayyana cewar babu wata jih
Masu zafi
Samu kari