Latest
Wasu mazauna birnin Kano sun bayyana goyon bayansu a kan dokar hana walwala da shugaban Buhari ya saka wa jihar. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwaito
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Neja ta sanar da kama wata mata mai suna Fatima Sani mai shekaru 37 wanda take zargi da kashe uwar mijinta yar shekara
Rahotanni sun bayyana cewa bayan shafe tsawon makonni karo na farko an samu bullar cutar korona a jihar Nasarawa da ke yankin Arewa ta Tsakiya a kasar Najeriya.
Fiye da mutane 700 ne suka gamu da ajalinsu bayan sun kwankwadi barasa a matsayin maganin annobar Coronavirus a kasar Iran, domin a tunaninsu giya tana maganin
Daya daga cikin yaran marigayi shugaban ma’aikatan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Abba Kyari mai suna Aisha, ta bukaci masu suka da su bar mahaifinta ya huta.
Allah ya yi wa tsohon kakakin majalisar jihar Jigawa, Adamu Ahmed rasuwa. Kamar yadda wani rahoto da jaridar Daily Post ta wallafa ya bayyana, tsohon kakakin ma
Mun ji cewa wadanda su ka murmure tsaf daga COVID-19 a Legas sun kai 138. Wannan na nufin kusan 20% da su ka kamu da Coronavirus a Legas samu damar warkewa.
A jiya ne gwamnatin jihar Kaduna ta sake sauya salon bude jihar na kwanaki biyu don siyayya kafin a ci gaba da zaman gida. Daga yanzu za a dinga bude jihar ne a
Mutane 109 sun mutu a jumhuriyar Dominican bayan sun sha wani jiko da sunan maganin COVID-19. Da dama sun sha jikon wanda aka yi da rake, da sunan na hana cutar
Masu zafi
Samu kari