Latest
Lauyoyin Femi Atoyebi & Co, a madadin mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo sun rubuta wasika ga kamfanin Google inda suke neman a janye wani bidiyo da shafin Roots TV ta wallafa a kafar YouTube. A cewar wasika
Rahotanni sun kawo cewa kungiyar kwadago reshen jihar Kebbi, ta yi watsi tare da nuna rashin amincewa da fara shirin biyan mafi karancin albashi na N30,000 da gwamnatin jihar ta yi sanarwa za a fara daga karshen watan Satumba.
Babban malamin nan na addinin Musulunci kuma ministan sadarwa, Sheikh Isa Pantami yayi jawabi akan sabon sigar gaisawa da mata ba tare da an hada hannu ba wacce yayi wa lakabi da “wireless greetings”.
Da wuya a samu wanda ya tashi ba tare da sha'awara tara da dukiya ba kuma dai Hausawa na cewa arziki kashi ne, a yayin da an samu wasu mashahuran kananan yara a Najeriya da suka tako shi tun kafin su kai shekarun samartaka.
Kwamishinan ya kara da cewa sojan kadai jami'an 'yan sanda suka samu, sanye da kakinsa, a wurin da motar ta yi hatsari. Bayan jami'an 'yan sanda sun binciki motar ne sai suka ga kananan buhunhunan tabar wiwin makare a cikinta
Kotun sauraron kararrakin zabe na majalisar dokokin jiha da ke zama a Sokoto, a ranar Laraba, 25 ga watan Satumba, ta jaddada zaben mambobin majalisar dokokin jihar Sokoto, da ke wakiltan mazabar Gada ta yamma, Hon. Kabiru Dauda d
Rassan kungiyar kwadagon guda uku bayan wani taron gaggawa da ta gudanar a ranar Talata, ta ce ba ta da hannu a sanarwar da sakataren gwamnatin jihar ya gabatar dangane da fara biyan ma'aikatan jihar mafi karancin albashi.
Sauro ne yake dauke da kwayar cutan shawara kuma ana kamuwa da ita ta hanyar cizon sauron. Haka zalika cutar shawara , ana iya maganceta ta hanyar rigakafi kuma tana yaduwa ne ta hanyar cizon sauron kadai.
Tsohon kocin tawagar kwallon kafar Najeriya ya ce ya zuwa yanzu, sawun wadanda suka yi garkuwa da mahaifiyarsa ya bace wa jami'an 'yan sanda ta yadda sun gaza sanin makamar da za su rika domin fara bincike.
Masu zafi
Samu kari