Latest
A wani jawabi da ta fitar, kakakin rundunar sojojin Najeriya, Kana Sagir Musa, ya ce, "mun yi luguden wuta a wasu maboyar mayakan kungiyar Boko Haram da na ISWAP a yankin Tumbus da ke gefen tekun Chadi, kuma mun kashe da dama daga
Wasu karnuka guda biyu da aka tabbatar sun ci tuwon amalar, su ma sun mutu. Daya daga cikin 'ya'yan matar yana da shekaru 12, shi kuma dayan shekaru 14. Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Ekiti, Caleb Ikechukwu, ya tabbatar da fa
Mahaifiyata na kwanciya da saurayina, ko kuma nace saurayinmu. Mahaifina yana nan da ranshi, amma kuma ba shi da lafiya. Na kai mata saurayina suka gaisa bayan ya bayyana cewa zai aureni. Har ce mini yayi shi talaka ne, amma duk..
Hukumar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu bindigogi 100 daga wajen 'yan ta'addan da suka aje makamai a jihar. Kwamishinan 'yan sandan jihar, Usman Nagogo ya bayyana hakan ne a taron manema labarai da suka yi a hedkwatar hukumar d
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa wasu yan ta’addan Boko Haram da suka rage na neman mafaka a gidajen wasu mutane a wasu yankunan jihohin Borno da Yobe.
Tun kafin a zabe shi a matsayin gwamnan jihar Kebbi, lauyoyi a kasar Amurka da Ingila sun ce Abubakar Bagudi na jihar Kebbi na daya daga cikin wadanda ke tallafawa tsohon shugaban mulkin soji Sani Abacha wurin boye kudaden sata.
Wani abun mamaki da ya faru a birnin Cairo na kasar Egypt, yayin da aka kai wani matashin saurayi asibiti bayan ya fara korafi cewa cikin shi na yi masa ciwo. Abubuwan da likitocin suka samo a cikin shi sun bawa kowa mamaki...
Dokar aiki ta 'Nigerian Labour Act' bai tanadi wani hukunci ba ga laifin cin zarafin mata ta hanyar neman lalata da su ba a wurin aiki. Galibi ma ba a cika shigar da kara idan irin hakan ya faru ba. Wannan lamari bai tsaya da kana
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, a martanin da ya mayar a ranar 11 ga watan Satumbar nan, bayan anyi watsi da kararshi da ya kai gaban kotun sauraron karar...
Masu zafi
Samu kari