Latest
Majinyata 26 ne da suka yi jinyar cutar Korona aka sallama daga cibiyar killacewa ta jihar Legas. Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ne ya sanar da hakan a
A yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan wanda zai zamo sabon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa 'yan majalisar zartarwa na neman a zabi daya daga cikinsu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da kamuwar sabbin mutane tara da cutar nan mai toshe numfashi watau Coronavirus (COVID19) a ranar Juma'a, 1 ga Mayu, 2020.
Majalisar dinkin duniya da kungiyar kiwon lafiya ta duniya ta tuwa jami'ai 3,000 jihar Kano don bada tallafi a kan annobar korona. Shugaban kwamitin fadar shuga
Abubakar Shekau, shugaban kkungiyar Jama’tu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad wacce aka fi sani da Boko Haram, ya musanta rade-radin mika wuya da aka ce zai yi.
Sai dai ba a tabbatar ko rashin lafiyar sarkin na da nasaba da annobar Covid-19 ba. Wata majiya daga Asibitin Koyarwa ta Aminu Kano (AKTH) ta sanar da Daily Tru
Wasu daga cikin majinyatan cutar korona a jihar Kano sun warke kuma za a fara sallamarsu, in ji mataimakin Gwamna, Dr Nasiru Yusuf Gawuna, wanda shine shugaban
A cikin kwanaki biyu kacal NCDC ta bayyana cewa an samu sabbin mutane 118 da cutar coronavirus ta harba a jihar Kano da ke yankin Arewa maso Yamma a Najeriya.
Jama’an unguwar Amaokpo na kamar hukumar Enugu ta gabas sun tashi cikin tashin hankali a ranar Alhamis bayan sun tarar da gawarwakin wasu mutane biyar yan gida
Masu zafi
Samu kari