Latest
Wata mahaifiyar yara uku mai suna Rukayat Sanusi ta roki wata kotu dake Mapo a ranar Alhamis a kan ta tsinke igiyoyin auren ta da mijinta. A yayin mika shari'ar gaban alkali Ademola Odunade, Rukayat wacce take zama a yankin...
Wata mata mai shekaru 25 mai suna Onyeka Nwachukwu ta kira wasu sojoji biyu don su zane makwabciyarta mai suna Nelson Jackson ta fada cikin mummunan tashin hankali. A halin yanzu tana garkame a wajen adana mutane na rundunar ‘yan
Wani matashi mai shekaru 22 a duniya dan Najeriya ya kera injin samar da wutar lantarki mai amfani da ruwa a maimakon man fetur. Matshin ya kirkiro da wannan injin samar da wutar lantarkin ne saboda yuwuwar wuyar fetur ko tsadarsa
Malaman addinin Isalama na jihar Sokoto sun hada salla ta musamman don neman taimakon Allah a hukuncin da kotun koli zata yanke a kan nasarar Aminu Tambuwal da ake kalubalanta a jihar. Idan zamu tuna, kotun kolin ta saka ranar 20
Wasu fastoci a Najeriya sun fuskanci abubuwa masu tarin aywa kafin su kai inda suka a halin yanzu. Wasu daga ciki kuwa har sauya addininsu suka yi don bautar Ubangiji. Akwai sanannun fastoci a Najeriya wadanda a farkon rayuwarsuu
Wata babbar kotun jahar Ekiti dake zamanta a garin Ado Ekiti ta yanke ma wasu mutane hudu hukuncin daurin shekaru bakwai bakwai a gidan gyara hali bayan kamasu da laifin satar taliyar Indomie da sigari.
Ministan kimiyya, fasaha da kirkirekirkire a Najeriya, Ogbonnaya Onu ya jaddada muhimmancin ilimin kimiyya da fasaha da kere kere ga cigaban kasa, sa’annan ya tabbatar da manufar gwamnatin Najeriya na tura wakilanta zuwa duniyar w
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin samar da wani sabon salon man fetur mai suna Compressed Natural Gas (CNG) - domin talaka ya samu sauki mai a farashin N95 zuwa N97 ga lita.
Bayan rashin gamsuwa da yadda kotun koli ta tsige Emeka Ihedioha daga matsayin gwamnan jihar Imo, jam’iyyar People Democratic Party (PDP), ta yi kira ga sake duba lamarin cikin gaggawa da kuma janye hukuncin kotun kolin.
Masu zafi
Samu kari