Latest

'Yan bindiga sun kai hari Zangon Kataf a jihar Kaduna
Breaking
'Yan bindiga sun kai hari Zangon Kataf a jihar Kaduna
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Mutane biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da wasu 'yan bindiga suka kai garin Gora-Gan dake karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna. Shugaban karamar hukumar Elias Manza, ya tabbatar da aukuwar lamarin. Ya ce maharan