Latest
Gwamnatin tarayya da gwamonin jihohin Kudu maso Yamma sun cimma matsaya a kan rundunar tsaro da Yammacin kasar da ake yi wa lakabi da Operation Amotekun. Babban mai taimakawa mataimakin shugaban kasa na musamman, Laolu Akande ne y
Victor Moses ya saka hannu kan yarjejeniyar buga wa kungiyar Inter Milan kwallo na wucin gadi da zabin su iya sayansa daga hannun Chelsea. Moses ya tarar da tsohon kocinsa Antonio Conte wanda yanzu shine kocin Inter Milan. Conte y
The Punch ta ruwaito cewa ya bayyana hakan ne yayin amsa tambayoyi da manema labarai na gidan gwamnati su kayi masa jim kadan bayan dawowansa daga Abuja inda kotun koli ta tabbatar da shi a matsayin zababen gwamnan jihar.
Atoni janar na tarayya kuma ministan shari’a, Abubakar Malami (SAN) a ranar Alhamis, 23 ga watan Janairu ya soke furucinsa na farko game da billowar kayan tsaro na kudancin Najeriya wanda ya kaddamar a matsayin ba bisa ka’ida ba
Gwamna ya fito ya fadi gaskiya ya ce shugabanni sun gaza. Samuel Ortom yake cewa a harkar tsaro ba su yi kokari ba a matsayinsu na shugabanni.
Wata babbar kotun jihar Oyo ta wanke tsohon bulaliyar majalisar jihar, Olafisoye Akinmoyede, wanda ya wakilci mazabar Lagelu a majalisar jihar karo ta takwas a kan laifin kisan wani dan majalisar tarayya mai suna Temitope Olatoye
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatara kutsen da wasu 'yan fashi da makami suka yi a ofishin MTN da ke yankin Tudun Wada na Birnin Kebbi. Kakakin rundunar, DSP Nafi'u Abubakar, ya tabbatar da aukuwar lamarin ga manema labar
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Adamawa ta bayyana cewa ta amince da hukuncin kotun koli da zuciya daya. Kotun kolin a ranar Talata ta tabbatar da zaben Gwamna Ahmadu Fintiri na jam’iyyar Peoples Democratic
A kalla sojojin Najeriya takwas ne ciki har da mai mukamin laftanant suka riga mu gidan gaskiya yayin da wasu suka jikatta kuma wasu har yanzu ba a gano inda suka ba sakamakon harin da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP suka kai a sansa
Masu zafi
Samu kari