Latest
Gamayyar kungiyoyin arewa, CNG, ta goyi bayan Sheikh Ahmed Gumi na kira ga gwamnati ta yi wa yan bindigan da ke adabar jihohin arewa afuwa da nufin samun dawama
Gwamnan jihar Legas na farin hulan na farko, Alhaji Lateef Jakande, ya rigamu gidan gaskiya da safiyar Alhamis, 11 ga watan Febrairu, 2021. Ga jerin abubuwa 10
Wata kotun majistare da ke zama a Sokoto ta kama wasu matsaa da laifin yada bidiyon tsiraicin wata yarinya a kafafen sada zumuntar zamani. Daily Trust ta ce.
Majalisar dattawan Najeriya ta gayyaci gwamnan babban bankin kasar domin ya bayyana dalilai da suka jawo haramta kudaden intanet da aka fi sani da cryptocurrenc
'Yan fashi sun harbe mijin wata mata a Zariya har lahira. Matar ta bayyana yadda 'yan fashin sukam afka gidansu cikin dare suka kuma harbi mijin nata a wuya.
Jami’an tsaron Najeriya sun cafke ‘Yan Shi’a a Birnin Tarayya Abuja da za su yi ta’adi. Rundunar ‘yan sanda ta yi kira ga mazauna birnin tarayya su su bi doka.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar gwamnan farko na farin hula na jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande, ya siffantashi matsayin wanda yayi rayuwa don.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya tattauna sauya sheka,daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar APC.
Za ku j Gwamnatin Tarayya ta zabi wasu zakukurai daga cikin matasan da su ka yi bautar kasa a 2018/19. An ba wadanda aka zaba kyautar kudi da damar karo karatu.
Masu zafi
Samu kari