Latest
Kungiyar MURIC ta yabi Gwamnatin Jihar Kano na dakatar da Abduljabar Nasir-Kabara. MURIC ta bukaci a bude makarantar Shehin idan ya amince zai daina barambarama
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne a ranar Talata, 9 ga watan Fabarairu sun yi garkuwa da hadimin mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Bala Baba.
Gwamnatin Buhari ta bayyana kashe N37bn a karkashin shirin Survival Fund. Hakanan babban bankin Najeriya ya fidda rahoton kudin da aka raba na bashin COVID-19.
Ministan sufuri na Najeriya ya bayyana korafinsa kan yadda ba a daukar mataki bisa sace-sace da cin hanci da rasahwar da wasu 'yan siyasa ke a kasar ta Najeriya
Yayin da ko wanne dan siyasa yake shiri akan zaben shugaban kasa na 2023, jam'iyyar APC ma ba a barta a baya ba, sai dai alamun nasara ne suke ta harararta.
Darakta janar na kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC, Salihu Lukman, ya yi martani ga ziyarar da Fani-Kayode ya kai wa wasu shugabannin APC, ya nuna adawa da haka.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata ya bukaci majalisar dattawan tarayya ta tabbatar da tsaffin hafsoshin tsaron Najeriya matsayin Jakadu zuwa kasashen waje
Wata mata ta daka tsalle gaban masu rajin kare hakkin bil'adama, bayan mijinta ya takura mata da cewa sai sunje anyi musu gwajin asibiti na DNA don ya samu.
Wasu da ake zaton 'yan daba ne sun sake kai farmaki a wani taron yayan jam'iyyar All Progressives Congress, APC mai mulki a karamar hukumar Edu na jihar Kwara.
Masu zafi
Samu kari