Latest
Masu ruwa da tsaki a bangaren noma sun bukaci Gwamnatin Tarayya da ta tsoma baki a shirin da kungiyar manoma da dillalan albasa ta kasa ke yi na dakatar da safa
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi ikirarin cewa, zanga-zangar EndSARS da ka yi shekarar da ta gabata an shirya ta ne musamman don a kifar da gwamnatinsa
Rahoton da sashen bincikensirri na tattalin arziki na 2021 na duniya ya fitarya bayyana garin Legas a matsayin birni na biyu mafi muni da dan Adam zai iya rayu.
Yan sanda a jihar Imo sun kama wani mutum da shekara 40, Uzoamaka Ugoanyanwu, da aka ce hatsabibin matsafi ne da ake zargin yana yi wa mambobin IPOB/ESN layyu d
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gargaɗi matasan Najeriya, su gyara halayen su, sannn su tabbatar da zaman lafiya a Najeriya idan suna buƙatar aikin yi.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta riga ta gayyaci sojoji da ‘yan sanda kuma za ta ci gaba da hakan domin tunkarar ’yan kungiyar masu
Shugaban kungiyar,Aliyu Magatakarda Wamakko,ne ya fadi hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan tattaunawan sirri daya gudana a Zauren majalisar.
Ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Kebbi, Kabir Ibrahim Tukura, ya bayyana cewa an kashe aƙalla mutum 500, tare da sace wasu mutum 201 a mazaɓar sa kawai.
Jigo a jam'iyyar APC ya shaida cewa, shugaba Buhari bai hana yin Twitter kwata-kwata ba a Najeriya, kawai dai shugaban ya dakatar da ayyukan kamfanin ne a kasar
Masu zafi
Samu kari