Latest
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ya zama wajibi ga duk wata kafar watsa labari ko dandalin sada zumunta yayi rijista a Najeriya, sannan ya mallaki lasisi.
Za a ci bashi domin ayi maganin matsalar rashin tsaro. A jiya gwamnatin Najeriya ta sake yin sabon kasafin kudi, za a kashe N895b kan makamai da COVID-19.
Ministan shari’a, Abubakar Malami ya na aiki da manhajar VPN da Cryptocurrency da aka hana a Najeriya. A shekarar 2017 aka kirkiri wannan manhaja ta LATOKEN.
Sheikh Sudais ya tube wani shugaban limamai na masallacin Annabi biyo bayan jinkirta Sallar Asuba da aka yi a masallacin. An ba da sabon tsarin sallah yanzu.
Kasar Morocco ta bayyana cewa, ta halasta noman tabar wiwi a kasar don tallafawa tattalin arzikin kasar. Sai dai, ba kowa ne aka amince ya yi noman na wiwi ba.
Dakarun sojin Najeriya sunyi nasarar ragargazar ‘yan ta’addan ISWAP a Dikwa, jihar Borno, The Punch ta ruwaito. Maharan sunyi yunkurin kai farmaki yankin ne a r
Yan majalisar wakilan tarayya sun yi kira ga shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS, Muhammad Nami, da yayi murabus daga kujerarsa idan ba zai iya ba.
Yinusa Ahmed, dan majalisar wakilai na kasa daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya ce an fara ganin alherin dakatar da shafin sada zumunta na Twitter
Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodinma, ya bayyana cewa ba zai iya tabbatar da tsaro a jihar ba idan aka bar komi a hannunshi shi kadai. Bayan ganawa da Shugaba Muham
Masu zafi
Samu kari