
Latest







Fitaccen dan wasan kwallon kafa na najeriya kuma kyaftin na kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Ahmed Musa, ya bar kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr da ke Saudi.

Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ziyarci garin Rann da ke karamar hukumar Kala-Balge ta jihar, ya rarraba kudaden tallafi ga mabukata da suka rasa iyalansu.

Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun karyata boye kayan abincin tallafin COVID-19 da kungiyoyi masu zaman kansu suka samar don sassautawa talakawa radadi korona.

Dangane da matakin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauka akan kashe-kashen da akayi a Lekki Toll Gate dake jihar Legas, mutane da dama sun yi magana a kai.

Gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola ya bai wa jama'ar da suka saci kayan tallafin korona a jiharsa da su dawo da kayayyakin da suke kwashe cikin sa'o'i 72.

An zargin wani mutum da aka garzaya da shi wani asibiti mai zaman kansa rai a hannun Allah a ranar 20 ga watan Oktoba da sata. An kyautata zaton yana daga cikin

Gwamnonin kudu maso yamma sun bayyana asarar dukiyoyin da akayi a jihar Legas a matsayin yunkurin durkusar da tattalin arzikin yankin, The Cable ta wallafa.

Wasu miyagun ‘Yan bindiga sun shiga wani Kauye a jihar Zamfara sun sace mutane akalla 5. Daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su har da Mai unguwar Lingyado.

Mazauna jihar Kogi da ke Arewacin Najeriya sun fasa ma'adanar kayan tallafin COVID-19 da aka bai wa jihar. Kamar kowacce jihar, sun kwashi iyakar kayan tas.
Masu zafi
Samu kari