Latest
Wata tawaga a karkashin mai bawa shugaban kasa shawara akan harkokin tsaro, Babagana Monguno, za ta fara gudanar da wani rangadi domin neman mafita akan matsalo
Kungiyar masu harada magunguna a Najeriya ta fidda rahoton da ke nuna cewa wasu jihohin arewacin Najeriya basu da cikakken adadi na shagunan magunguna a jihar.
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun bayyana cewa, gwamnatin kasar ta garkame wasu masallatai da aka samu wasu mutane dauke da Korona a ciki. An kuma bude wasu.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a wata kasuwa dake jihar Oyo ta yi sanadiyyar mutuwar mutane shida tare da raunata wasu adadi masu yawn gaske.
Za su maye gurbin tsofaffin hafsoshin tsaron da suka hada da Janar Abayomi ( shugaban rundunar tsaro); Laftanar Janar Tukur Buratai (Hafsan rundunar sojin kasa)
Rahotanni sun bayyana cewa ana samun ci gaba da fuskantar matsalar rashin zaman lafiya a shiyyar Kudu maso Yamma, inda ake zargin makiyaya na kai wa mutane farm
Ministan tsaro a Najeriya ya bayyana cewa, bai kamata gwamnoni su rataya wa gwamnatin tarayya ita kadai hakkin wanzar da tsaro da zaman lafiya a Najeriya ba.
Ministan tsaro a Najeriya ya bayyana cewa, da yawan masu zanga-zangar #EndSARS a jihar Legas ba mutanen kirki bane. Ya siffanta da yawansu da 'yan damfara.
Ahmad Gumi,babban malamin addinin nan, ya ce 'yan bindiga suna tattara kudaden da suke amsa a matsayin kudaden fansa daga hannun jama'a don siyan makamai manya.
Masu zafi
Samu kari