Latest
PDP ta nemi ‘Yan Sanda su damke Shugaban Jam’iyyar APC a Jihar Kano. Shugaban jam’iyyar PDP ya aika takarda ne zuwa ga IGP, ta na so a kama Abdullahi Abbas.
Wani sojan sama na Najeriya ya rasu sakamakon artabu da 'yan bindiga a jihar Kaduna. Tsohon sanatan jihar Kaduna, Shehu Sani, ya bayyana hakan a Twitter a jiya.
Babban malamin addinin musuluncin nan, Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ba ya goyon bayan a zauna da Abduljabbar Nasiru Kabara domin Kabara ya na a kan tafarkin Shia
Shugaban kasar Najeriya ya yaba da kokarin Ngozo Okonjo-Iweala na yin nasara a zaben WTO. Ya bayyana hakan da daga sunan Najeriya a fadin duniya baki daya.
A wani taron manema labarai a garinsu na Oro, Mohammed a ranar Litinin ya ce jami'an da aka tura jihar domin sabuntar rijistar 'yan jam'iyyar da yi wa marasa.
Tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana game da abin yake faruwa a Kudu. Tsohon Sarkin Kano Sanusi II ya magantu daga kasar Ingila a wani bidiyo.
A jiya ne wasu Gwamnonin Arewa sun tada tawaga ta musamman da ta ziyarci jihar Oyo. Gwamnonin Arewan sun sa labule da Gwamnan Oyo bayan kashe-kashen da aka yi.
Mataimakin kwamitin majalisar dattawa na Kwastam, Sanata Francis Fadahunsi na jam'iyyar PDP daga Osun East ya ce akwai wasu masu sarautar gargajiya a Kudu maso
Wata shaidar gani da ido ta bada labarin abinda ya faru a kasuwan Shasha da ke Ibadan a jihar Oyo da ya yi sanadin mutuwar a kalla mutane 20 da asarar dukiyoyin
Masu zafi
Samu kari