Latest
Mazauna layin Brighter a garin Minna a jihar Niger sun shiga rudani a safiyar ranar Talata a yayin da fusatattun matasa da masu shaguna a wata karamar kasuwa da
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Talata, 16 ga Febrairu, ta yi rashin babban jigonta, Otunba Gbenga Daniel OGD, wanda ya koma jam'iyyar APC.
Shugaban kasar Faransa ya kalubalanci shugabannin Afrika su mayar da hankali kan yakar 'yan ta'adda a yankin Afrika ta yamma. Ya kuma bayyana goyon bayansa.
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Babu shirin kara farashin litan man fetur, kamfanin man feturin Najeriya (NNPC) ya bayyana ranar Talata. Janar Manaja na sashen yada labaran NNPC, Dr Kennie Oba
Gwamnonin arewa sun bukaci mutanen arewacin Najeriya da kar su dauki fansa kan ‘yan kudu da ke zaune a kowane yanki na arewa saboda rikicin kabilanci da ake yi.
Dakarun sojojin Nigeria sun fatattaki wasu yan bindiga da suka kai hari a garuruwan Tashar Bawa da Sayu Dangado a karamar hukumar Sabuwa a jihar Katsina a ranar
Abubakar Malami, ministan shari'a kuma Atoni-Janar na tarayya ya shawarci FG da ta kirkiro wata hukuma ta Gwamnatin Tarayya da za ta kula da ayyukan makiyaya.
Paris Saint-Germain ta samu gagarumar nasara yayin da ya doke Barcelona jiya. Rashin Neymar da Di Maria bai hana Barcelona shan kashi a gasar kofin Turan ba.
Masu zafi
Samu kari