Latest
An yi wa Fafaroma tiyata a asibiti a kwanan nan, an ji cewa Muhammadu Buhari ya yi masa baran addu’o’i domin shugaban darikar katolika ya fito lafiya kalau.
Soyayya ruwan zuma, wasu masoya da suka hadu a Facebook sun bayyana yadda duniya ta sauya musu zuwa rayuwar aure. Sun bayyana yadda suka fara soyayya a farko.
Mujahid Asari Dokubo, tsohon kwamandan tsageru kuma shugaban gwamnatin gargajiya ta Biafra, yayi martani bayan sake kama Nnamdi Kanu, shugaban IPOB da gwamnati.
Zarar makudan kudi daga asusun bankin CBN ya sa an kai Gwamnatin Muhammadu Buhari kotu. Kolawole Oluwadare da Adelanke Aremo ne su ka shigar da wannan kara.
Movement for the Actualization of the Sovereign State of Biafra za ta kai Najeriya kotu. MASSOB na lallabar Amurka, da Majalisar Dinkin Duniya su taimakawa mata
A yayin jawabi ga manema labarai bayan rantsar da majalisar Shura ta jihar Kano, Shekarau ya ce "ba ni da lokacin yin murabus daga siyasa har sai na mutu."
Za ku ji cewa ana ta faman rikici tsakanin Lai Mohammed da Gwamnan Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq ‘Yan Majalisa sun dauki bangare, sun caccaki Ministan tarayyar.
Ƙasar Amurka ta samu yancin kanta shekaru 245 da suka wuce, inda take murnar wannan rana a ranar 4 ga watan Yuli, Buhari ya aike da saƙon taya murna ga Biden.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kutsa yankin Katsit na karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna.A kalla mutum uku ne suka samu miyagun raunika ya.
Masu zafi
Samu kari