Latest
Abubakar Bukola Saraki ya bayyana cewa, bai kamata a barwa APC hakkin magance matsalolin Najeriya ita kadai. A cewarsa, ya kamata 'yan jam'iyyar hamayya su dafa
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
A makon nan ne aka ji Gwamnatin Tarayya ta hana jirage tashi a jihar Zamfara. Ba a taba samun lokacin da Shugaban kasa ya haramta tashin jirgi a wata jiha ba.
Domin kawar da rikici a garin Billiri dake jihar Gombe, gwamna Inuwa Yahaya ya nada sabon Mai Tangale a yau din nan. Rikici ya biyo bayan mutuwar tsohon Mai Tan
Sowore ya bayyana a gaban kotu jiya Talata domin sauraran kara tare da wasu mutane hudu. Ya bayyana a kotun tare da wani mutumin da yafi kama da Boka a kotun.
A kalla yan sanda biyu ne aka kashe a karamar hukumar Obubra da ke jihar Cross River, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. A cewar majiyoyi daga garin, wasu muta
Tubabbun ‘Yan bindiga su ka yi sanadiyyar dawowar ‘Yan makaranta a Zamfara. Tsofaffin ‘Yan bindiga sun yi rana, sun taka rawar gani wajen kubuto da Dalibai.
Bincike ya nuna cewa an yi awon gaba da mutane sama da 720 a shekarar 2021. Masu garkuwa da mutane sun samu Naira Biliyan 10 daga kudin fansa a kwanaki 60.
Hukumar EFCC ta bukaci 'yan Najeriya da kada su sake taya Abdurrasheed Bawa zama shugaban EFCC, saboda ya fi bukatar addu'a fiye taya murna a wannan lokacin.
Masu zafi
Samu kari