Latest
Wani jirgin AN-26 na kasar Rasha mai dauke da akalla mutum 28 ya bace a yankin Kamchatka dake gabashin kasar Rasha, kafafen yada labaran sun ruwaito hukumomi.
Kungiyar tsofaffin daliban jami’ar UNIJOS ta karrama Gwamna Yahaya Bello. Folashade Ayoade ta halarci bikin da aka shirya a madadin Gwamnan mai harin 2023.
Dakarun Sojin 195 Battalion, Sakta 1 Operation Hadin Kai, tare da jami'an sa kai CJTF sun samu nasarar damke masu kaiwa yan ta'addan BokoHaram makamai da kayayy
Shugaban rundunar sojin kasa, COAS Manjo Janar Faruk Yahaya a ranar Litinin ya gwangwaje tsohon jarumin fina-finao, Usman Baba Pategi wanda aka sani da Samanja.
Majalisar dokokin jihar Legas ta gabatar da kudurin da zai hana 'yan sanda gabatar da masu laifi a gaban 'yan jarida saboda wasu dalilai da ta bayyana na tsaro.
Gwamnonin kudu sun bayyana sabon tsarin aiki ga jami'an tsaro a yankunansu na kudu biyo bayan kame Nnamdi Kanu da barazanar kame Sunday Igboho. Sun bayyana dali
A taron da gwamnonin kudancin Najeriya suka gudanar ranar Litinin a Lagos, sun tattauna abubuwa da dama da suka haɗa da wanda zai gaji shugaba Buhari a 2023.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayar da umurnin rufe wasu makarantu 13 nan take a wurare daban-daban a jihar. Shugaban sashin kula da ingancin kayayyaki na ma'aikata
Farfesa Wole Soyinka ya na ganin garkuwa da Nnamdi Kanu aka yi, haramtaciyyar kamu aka yi masa, ya ce ya kamata a ce an kama ‘Yan Miyetti Allah kafin Kanu.
Masu zafi
Samu kari