Latest
Kungiyar ACF ta bukaci kungiyar masu kayan abinci da na dillalan shanu da su janye takunkumin da suka sanya wa yankin kudu domin ba yaki ake yi a Najeriya ba.
Buba Marwa ya ce Jami’an NDLEA sun cafke miyagun kwayoyin N60bn a cikin makonni 6. Kwanan nan kuma aka ji labarin Ton 230 na tabar wiwi da aka kama a jihar Edo.
Rundunar sojin Operation Lafiya Dole ta fattaki 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP wadanda suka yi yunkurin kaiwa garin Dikwa hari tare da kwata a jihar Borno.
Wanda ya kafa cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya ce ana iya kama shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ta hanyar yin addu'o'i, PM
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya gargadi shugaba Buhari kan yawan sace-sacen yara dake faruwa a kasar. Yace kada haka ya sake faruwa
Mayakan Boko Haram sun kai hari a karamar hukumar Dikwa a Borno sun sace a kalla ma'aikatan jin kai a Borno, Channels Television ta ruwaito. Yan ta'addan yayin
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, yana cikin ganawar sirri da tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, babbar birnin Ogun.
Kungiyar dattawan arewa ta ACF ta kalubalanci gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle da ya bayyana wadanda suka yi garkuwa da 'yan matan makarantar Jangebe.
Sarkin Kagara dake jihar Neja Allah ya masa rasuwa. Shine sarki mai daraja ta farko a garin, a kuma garin ne kwanakin baya aka sace daliban makaranta da malamai
Masu zafi
Samu kari