Latest
Tun bayan da shugaba Buhari ya aike da sunan tsohuwar mai taimaka masa, Lauretta Onochie zuwa majalisa, daga nan ne cece-kuce ya ɓarke daga jam'iyyun adawa.
Ana fuskantar matsalar rashin tsaro a jihar Kaduna, inda ake yawan garkuwa da mutane. Bayan sace dalibai, an dauke Sarki, ana bin mutane a gida a dauke su.
Jam’iyyar APC ta dauki matakin da zai harzuka Jiga-jigan da ta a Zamfara saboda ta burge Bello Matawalle, a halin yanzu siyasar Zamfara ta rikide, an kori kowa.
Za a ji Atiku Abubakar ya ajiye dukiyarsa da tsufansa a gefe, ya koma daukar karatu. Dr. Akinwumi Adesina ya tona abin da Duniya ba ta sani ba a ranar Asabar.
A daren ranar Lahadi ne hotunan wata zukekiyar budurwa tare da fitaccen dan kwallon kafa Ahmed Musa suka bayyana a shafuka daban-daban na Instagram daren jiya.
Jam’iyyar PDP ta ba Lauyan nan da ya tsayawa Bukola Saraki a kotu aiki a rikicin siyasar Zamfara inda ta ke so ya karbo mata kujerun wadanda su ka koma APC.
Kasar Ingila ta gagara cin kofin Euro a gaban Magoya bayanta a Wembley. Taurari Marcus Rashford, Jadon Sancho, da Bukayo Saka su ka barar wa Ingila finariti.
Abu ne a zahiri ka ga ma'aikacin banki ya wuni a wurin aiki, ba shi da lokacinsa sai na aiki tukuru. Wannan yasa, ga gaskiyar lamarin aikin banki a Najeriya.
Kasancewar anga jinjirin watan Dhul-Hijja a wasu sassan ƙasar nan, mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bayyana ranar da za'a yi sallah.
Masu zafi
Samu kari