Latest
Ministan shari’an Tarayya Abubakar Malami SAN ya ce AGF ba ya binciken Bola Tinubu. Abubakar Malami ya ce amma watakila wasu hukumomin kasar su na binciken.
Aliyu Mohammed, shugaban sashi na 4r rundunar sintirin hadin guiwa a iyakokin kasar nan ta kwastam a arewa maso yamma, ya ce ya taba baiwa 'yan bindiga buhu 7.
Gwamnan Bello Matwalle na jihar Zamfara ya bawa dukkan yan bindiga da ke jiharsa wa'addin watanni biyu su tuba su mika makamansu idan kuma ba haka ba su fuskanc
Gwamna Nasiru El-Rufa'i na jihar Kaduna ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba za ta lamunci ganin makarantun Almajirci a jihar ba, ya yi kira da su tattara inasu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ba zata tilastawa jihar Kogi dole ta amince da allurar rigakafin Korona ba. A cewar ministan lafiya, ba dole a yi a jihar ba.
'Yan bindiga sun kari kauyen Ganji da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna a yammacin ranar Talata inda suka kashe mutum uku suna raunta wasu biyar da harsa
Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya bukaci 'yan Najeriya da su amince da yin allurar rigakafin Korona. A cewarsa, Korona ta yi wa duniya illa sosai ba kadan ba.
Gobara ta hallaka wasu ahali a jihar Neja. Rahotanni sun ce, hudu daga cikin iyalai mata na gidan da yayi gobaran gaba dayansu sun kone, hakazalika dukkan kaya.
Wani dan kasuwa, Abideen Adebayo, a ranar Talata ya bukaci wata kotu da ke Ile-Tuntun ta raba aurensa na shekaru 27 da matarsa Sherifat. Ya shaidawa kotu cewa m
Masu zafi
Samu kari