Latest
Hukumar PPPRA mai alhakin tsaida farashin kayan arzikin mai a Najeriya ta goge sanarwar da tayi a shafinta na yanar gizo na karin farashin litan man fetur.
TVC na ta rahoto cewa kotun kolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin zaman Kurkuku kan laifin yaudarar al'umma kan tsohon gwamnan jihar Plateau, Joshua Dariye.
Kamfanin man feturin Najeriya NNPC ya sake jaddada cewa ba za a kara farashin litan man fetur a watan Maris ba duk da tashin da farashin danyen man yayi a kasuw
Gwamnatin Buhari ta yi alkawarin ba za a sake sace daliban makarata ba, sai wata sabuwa yau da safiyar Juma'a an sace wasu 'yan mata a jihar Kaduna a arewaci.
Gwamnan jihar Borno, Zulum ya dauki nauyin sanya 'yan mata 800 a daya daga cikin makarantu mafi kyau a jihar ta Borno. Gwamnan yace za a dauki nauyinsu har su g
Ragowar daliban kwalejin harkar noma da gandun dabbobi da ke Afaka a Mando, jihar Kaduna an kwashesu zuwa barikin Div 1 Garrison Command a Kaduna, Daily Trust.
Shugaban majalisar sarakunan kasar nan kuma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, a ranar Alahmis yace mulkin janar Ironsi, Gowon da Obasanjo.
Majalisar wakilan tarayyar kasar nan tace ta talauce kuma kasafin da aka fitar mata ba dole ya amfani 'yan Najeriya ba, Benjamin Kalu, mai magana da yawunsu.
Kwamitin Sasantawa na jam'iyyar hamayya ta PDP wanda Saraki ke jagoranta sun shiga taron sirri a birnin tarayya Abuja, da gwamnonin dake ƙarƙashin jam'iyyar,
Masu zafi
Samu kari