Latest
Shugaban kungiyar gwamnoni na kasa, Kayode Fayemi ya ce za su zauna da ‘yan kwadago da ‘yan kasuwa. Dr. Fayemi ya ce za ayi wannan taro ne kan batun fetur.
Wani mahaukaci mai kirki ya dubi wani matashi, ya bashi kyautar kudi. Ya ce kawai ya bashi ne ba tare da wani dalili ba. Mutane suna ta cece-kuce a kan wannan.
Wasu Mutanen da Tinubu ya ba mukamai shekarun baya sun dawo za su taya shi yakin zama Shugaban kasa. Shugaban GNAT, Abiodun Mafe, ya ce ba za su manta alheri ba
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum na jihar Zamfara, Sulaiman Abubakar Gumi ya ce korar ‘yan bindiga ne ke kawo hare-hare a garuruwa.
Najeriya ta doke Guinea Bissau a gasar AFCON da ake bugawa a kasar Kamaru. Muhammadu Buhari ya fito ya taya ‘Yan wasan Najeriya murna bayan nasarar da suka samu
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dira a Jihar Kaduna domin ziyarar aiki na kwana biyu a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Ana sa ran zai kaddamar da wasu ayyuka d
Tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya ce babbar jam’iyyar adawa ta PDP ce zata samar da shugaban kasa mai zuwa, The Punch ta ruwaito. Ya fadi hakan ne
An bar mutum 4 kacal wajen neman takarar shugabancin jam’iyyar APC na kasa. Tseren shugabancin jam’iyyar APC ya koma tsakanin wasu Sanatoci 2 da tsohon Minista.
Matukan adaidaita sahu da gwamnatin jihar Kano a yammacin Laraba sun cimma matsaya a kan yarjejeniyar kudin rijistar sabbin matukan adaidaita sahu da sabbi.
Masu zafi
Samu kari