Latest
Babban mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin labarai, Garba Shehu, na bibiyar shafin magoya bayan babban jigon APC, Tinubu wato @TinubuMediaS a Twitter.
'Yan Najeriya sun shaida samun kansu cikin tsadar rayuwa a 2021. Rahoto ya bayyana yadda kowane wata ya dauki kaso na hauhawar farashin kayayyaki a kasar nan.
Ɗaya daga cikin masu fafutar samun tikitin takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin Inuwar APC, Bola Tinubu, yace gwamnatinsa zata maida jarabawar WAEC ga dalibai kyauta
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurafanar da wani jami'in hukumar sojin saman Najeeiya bisa zargin ƙashe kuɗin da aka tura masa bisa kuskure.
Babban dan tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya, marigayi Janar Sani Abacha, Mohammed, ya ziyarci Sanata Orji Uzor Kalu, a ranar Lahadi, 16 ga watan Janairu.
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya kara nada sabbin masu rike da mukaman siyasa a jihar don taimakawa wurin gudanar da ayyukan gwamnati, The Nation ta r
Kyaftin na yan kwallon kasar Guinea Bissau, Jonas Azevedo Mendes, ya lashi takobin cewa gwamma su mutu yau da yan kwallin Najeriya, Super Eagles, su kayar da su
Mai gidan jaridar SaharaReporters, Omoyele Sowore ya tsallake rijiya da baya a harabar kotun babban birnin tarayya yayin da ake yin shari'ar Nnamdi Kanu yau.
Tsohon gwamnan Jihar Ogun Aremo Olusegun Osoba a ranar Laraba ya bayyana yadda aka yi masa murdiyar zabe lokacin da ya tsaya takarar gwamna a 2003, Daily Trust.
Masu zafi
Samu kari