Latest
Monwuba Chibuikem, dan asalin jihar Legas ya zama zakaran da ya fi kowa maki a jarabawar shiga jami’a ta UTME inda yake da maki 358 a wannan shekarar ta 2021.
Rundunar 'yan sanda a jihar Katsina ta yi nasarar cafke wasu 'yan bindiga da aka ruwaito cewa, a baya sun tuba amma suka koma ruwa suka ci gaba da aikata laifuk
Uba Sani da Shugaban Majalisar Kaduna sun yi kira a hada-kai, a tunkari zabukan Kaduna. ‘Yan siyasar sun hada-kansu yayin da ake shiryawa zaben na Asabar.
'Yan sanda sun yi nasarar cafke wani dan bindiga da aka gano shi yake kitsa sace-sacen dalibai da kashe su a wasu sassan jihar Kaduna. An gano abubuwan mamaki.
Wani bincike da aka yi ya nuna akwai hukumomin da ba su maida rarar kudinsu a baitul-mali. Babu sisin kobon da mafi yawan hukumomin Gwamnati suke dawowa da shi.
Kungiyar PDP Action 2023, ta gargadi jam'iyyar PDP da ta guji maimaita kuskuren asarar tikitin takarar Shugaban kasa kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku.
Karin kudin wutar lantarki zai iya jawo Ma’aikata su shiga yajin-aiki. NLC tace babu yadda aka iya, dole ayi yajin-aiki idan aka tashi kudin shan wuta a 2021.
Gwamnatin Zamfara ta kulle dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu dake dukkan kananan hukumomin jihar. Wannan ya biyo bayan harin da yan bindiga a Kaya.
Hankula sun tashi tun bayan ganin yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauki ministocinsa guda biyu daga majalisarsa kamar yadda Daily Trust ta gano hakan.
Masu zafi
Samu kari