Latest
Aisha Abubakar, tsohuwar karamar ministan Masana'antu, Cinkiyya da Saka Hannun Jari, ta rasa dan ta, Aliyu Abubakar sakamakon hatsarin mota da ya ritsa da shi,
Hukumar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana adadin daliban da aka sace a makarantar GDSS Kaya dake karamar hukumar Maradun ta jihar a ranar Laraba, 1 ga Satumba
Pa Ayo Adebanjo, shugaban kungiyar yarabawa, Afenifere ya ce yarabawa su na ta tsarewa Jamhuriyar Benin da sauran kasashen yamma saboda rashin tsaron Najeriya.
Yan majalisar sun yi gamo da ’yan bindigar ne a lokacin da suke hanyarsu ta komawa garin Lafia, bayan sun halarci jana’iza a Karamar Hukumar Akwanga ta Jihar.
Shugaba Buhari ya yi tsokaci kan yadda ya gina alheri a Najeriya. A cewar shugaban, 'yan Najeriya za su fahimci inda kasar ta dosa da kuma abubuwan da ya yi.
Ministan yada labarai a Najeriya ya bayyana cewa, ya kamata shugabanni a Najeriya su zama masu wanzar da zaman lafiya ba wai tunzura jama'a da yada barna ba.
Shugaban rundunar sojin ruwa, Awwal Zubairu-Gambo ya yaba wa gwamna Abdullahi Ganduje bisa bayar da filin da za a gina sansanin sojin ruwa a jihar ta Kano.
An dakatar da Prince Uche Secondus a lokacin da aka tsige shi daga shugaban PDP. Jam’iyyar PDP ta dakatar da Shugabanta Uche Secondus a mazabarsa a jihar Ribas.
Femi Falana (SAN), babban lauyan Nigeria mai rajin kare hakkin bil adama, ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa sojoji 70 da aka samu da laifin bore afuwa
Masu zafi
Samu kari