Latest
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa akan basussuka yake tafiyar da harkokin mulkin jihar Zamfara. Hakan a cewarsa ya samo asali ne daga.
Majalisar dokokkn jihar Ogun ta sake zaben Mista Olakunle Oluomoa matsayin shugaban majalisat dokokin jihar bayan an kai ruwa rana a zaman zaɓen ranar Talata.
Prophet Jeremiah Fufeyin na cocin Christ Mercyland Deliverance Ministry ya fadi halin da yan Najeriya za su shiga a watanni shidan farko na gwamnatin Tinubu.
Tsohon sufetan rundunar ƴan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa bai damu ba ko kaɗan dangane da rasa muƙaminsa da ya yi na shugabancin rundunar.
Wani sabon ango dan Najeriya ya nemi saki a kotu kwana biyu bayan an ɗaura masa aure da sabuwar amaryarsa. Amaryar tasa dai ta zabgawa mahaifiyarsa mari ne.
Fitaccen mawaƙin Amurka, Milton Powell, wanda aka fi sani da Big Pokey ya yanke jiki ya faɗi a lokacin da yake tsaka da gabatar da waka ga masoyansa. An garza.
Babbar Kotun musulunci mai zama a jihar Bauchi, Arewa maso gabashin Najeriya ta ba da umarnin a tasa Sheikh Dakta Idris Abdul'aziz zuwa gidan yari har wata 1.
Na kusa da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa yawan ta'ammala da barasa shi ne ya haifarwa da Wike matsala a cikinsa.
Masu zafi
Samu kari