Latest
Wani matashi dan Najeriya ya dage cewa sai ya karbi N80 da wani mai yi masa wanki da guga ya tsinta a aljihunsa. Hirar da suka yi ta Whatsapp ya yadu a Twitter.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin gwamna Bala Muhammed ta kori Sarakunan gargajiya 6 daga kan kujerunsa bisa shiga siyasa, rashin ladabi da wasu laifuka.
Wani mutumin kasar Kenya ya bayyana cewa ya halarci wata zanga-zanga a ranar Laraba amma sai aka sace masa waya. Yana neman a turo masa da wata lamba a wayar.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a tsakanin jama’a bayan an gano ta tana dafa taliya da lemun mirinda da sukari. Ba a san dalilinta ba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ƙara tabbatar wa yan Najeriya cewa gwamnatinsa zata bada fifiko wajen dawo da zaman lafiya a tsaro a ƙasa.
Yayin yakin neman zaben Bola Tinubu a jihar Ogun ya yi alkawarin rage farashin mai da zarar ya hau mulki, mutane suna ta yada faifan bidiyon don tuna baya.
Gani Adams, wanda babban mai fada a ji kuma basarake ne a kasar Yarabawa, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da cire tallafin man fetur da ya.
Hukumar EFCC ta kai ƙarar tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, Stella Oduah da wasu 8 bisa tuhumar haɗa baki da wawure kuɗin gwamnati da suka kai N7.9bn.
Masu zafi
Samu kari