Latest
Dan shekara 18, Ebeniro Akachi, wanda ke son yin karatun likitanci da tiyata a UNIPORT, ya samu maki 313 a jarrabawar shiga manyan makarantu (UTME) ta 2024.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta ce gwamnatin Tinubu ba za ta iya aikata komai ga 'yan Najeriya ba. Sakataen kungiyar ne ya bayyan haka a yau Laraba
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta NEMA ta karbi ya yan ci rani kimanin 155 daga Libya bayan hukumar kula da hijira ta duniya IOM ata shige gaba wajen dawo da su
Hinder, diyar hambararren shugaban Jamhuriyar Nijar, Mohamed Bazoum, ta zargi tsohon shugaban kasa Issoufou Mahamadou da kitsa juyin mulkin da sojoji suka yi.
An samu asarar rayukan fasinjoji mutum 16 bayan motarsu ta gamu da mummunan hatsari a jihar Enugu. Motar ta bugi wata katanga ne sannan ta kama da wuta.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sanya dokar ta baci a harkar ilimi. Kwamishinan ilimi na jihar ne ya yi bayanin ranar Litinin da ta wuce a jihar Jigawa
Sakamakon bashin sama da Naira biliyan 200 da mambobinta ke bin hukumar NMDPRA, kungiyar dillalan man fetur ta yi barazanar rufe gidajen mai 30,000 a Najeriya.
Lauya mai rajin kare hakkin dan Adam Femi Falana SAN ya dora laifin zugar da IMF da bankin duniya ke yi ne ya janyo karin kudin wuta a kasar nan.
Hukumar kashe gobara da bayar da agaji ta jihar Legas ta bayyana samun nasarar dakile wata mummunar gobara. Mutane 19 ne su ka ji munanan raunuka a gobarar
Masu zafi
Samu kari