Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Wasu mutane a Kano wadanda ba a san ko su waye ba sun kai farmaki a shagon fitacciyar jaruma Rukayya Sulaiman Saje, inda suka sace kaya na kimanin naira miliyan daya da dubu dari shida. Wannan abin bakin cikin ya faru ne a daren..
Fitacciyar jarumar Kannywood Hadiza Muhammad wadda aka fi sa ni da Hadizan Saima ta tabbatar cewar a kwanakin baya ta samu gayyata zuwa kudancin kasar nan domin shiga fim din Nollywood...
Su dai dama jaruman fina-finai, ba na Kannywood kadai ba, duk a duniya sun kasance masu farin jini sosai a gurin mutanen gari. A wasu lokutan, jarumai mata kan samu goron gayyata zuwa cikin zuciya, wato dai ana yawan yi musu...
Sananniya kuma fitacciyar matashiyar jaruma, Amal Umar za ta yi aure a wannan watan na Janairu 2020, in ji wata kwakwarar majiya da ta sanar wa mujallar Fim...
A shekarar 2019 an samu manyan nasarori a masana'antar fina-finan Hausa. Wasu 'yan wasan kwaikwayon sun sun samu manyan nasarori tare da jinjina a cikin gida Najeriya da wajen kasar sakamakon arwar da suke takawa a masana'antar.
Haka zalika anyi fadace-fadace tsakanin jarumai da dama a masana’antar Kannywood wanda hakan ya jawo tashin-tashina da yawa. Ga wasu daga cikin manyan abubuwan da suka faru guda shida...
Awata tattaunawa da tayi da gidan rediyon freedom, Jarumar mai tasowa Surayya Aminu wacce aka fi sani da Rayya ta cikin shirin kwana casa’in, ta amsa wasu muhimman tambayoyi da suka shafi harkar sana’arta da kuma rayuwarta...
Shahararren mawakin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma Sarkin wakar sarkin Kano, Naziru M Ahmad, ya karyata jita-jitan cewa kamfanin shirya fina-finan na shirin durkushewa.
A zantawar da jaridar mako-mako ta Aminya tayi da jarumin Adam Zango, ya bayyana cewa harkokinshi a Legas sun kankama. Yana shirin nan da watanni shida zuwa shekara zai maar da iyalinshi gaba daya da mahaifiyarshi Legas...
Labaran Kannywood
Samu kari