Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar NDC kan wasu sassan Dokar Zabe ta 2026, tana cewa tanade-tanaden sun dace da kundin tsarin mulki.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar NDC kan wasu sassan Dokar Zabe ta 2026, tana cewa tanade-tanaden sun dace da kundin tsarin mulki.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
arumin Kannywood, Mustapha Naburaska a karshen makon da ya gabata ya fada a hannun kwamitin tsaftar muhalli da Gwamnatin Kano ta kafa saboda karya dokarta.
Kungiyar ACF ta shugabannin yankin Arewa sun sa Sojoji alamar tambaya bayan an kai wa Gwamnan Borno hari. ACF ta ce Sojoji da Gwamnati su na da tambayar amsawa.
Rundunar sojin Nigeria, ta bayyana cewa, ta samu nasarar kwato sama da mutane 20 daga hannun 'yan bindiga a sassa daban daban na jihar Katsina. Haka zalika, da
Jarumin shirya fina-finai na Kannywood, Yakubu Mohammed, ya nuna dana sanin fitowa a wani fim din Nollywood na 'yan shi'a mai suna "Fatal Arrogance". Fitaccen..
A ranar Lahadi, mawakin siyasa Dauda Kahutu Rarara ya gwangwaje furodusa Abubakar Bashir Maishadda da sabuwar mota, kirar Mercedes-Benz, mai lunin fari. Furudus
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Maryam AB yola, ta fitar da sanarwa a shafinta na Instagram inda tace ta bar masana'antar Kannywood kuma ta daina fim.
Mafi yawan 'yan Najeriya munafikai ne, basa son karbar gaskiya. Ni, Halima Abubakar, na fada cewa akwai maza ma su aure da ke neman maza da mata. Su taimaki ray
Fitaccen direkta na Kannywood, Sunusi Hafeez da aka sani da Sanusi Oscar yace shine sanadin ƙirƙirar fitaccen sabon waƙar nan ta Jarumar Mata ta Hamisu Breaker.
Jarumar Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ya bayyana irin yalin da ta shiga a yayin zaman gida na dole da aka yi bayan gwamnati ta saka dokar kulle don korona
Labaran Kannywood
Samu kari