Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Ma'aikatar shari'a ta kasar Saudi Arabia ta haramta auren wadanda basu kai shekaru 18 ba a duniya. Ta kuma fitar da shekaru 18 su zama karancin shekarun da dan kasar zai iya aure. Kamar yadda rahoto daga Saudi Gazette ya bayyana,
A jiya ne ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka yi yunkurin kai wani hari a babban birnin Jihar Yobe. Sojoji sun yi wuf sun taka masu burki.
Ma’aikatar tsaro ta yi wa Dakarun Sojoji 527 horos na musamman bayan an yi masu yi ritaya. Ministan tsaro ya sa hannu a wannan ritaya da aka yi.
An yanke wa wani malamin jami’a hukuncin kisa bayan da ya yi batanci ga Annabi Muhammaadu SAW a shafinsa na sada zumunta. Malamin jami’ar mai suna Junaid Hafeez, ya kasance a tsare ne tun bayan da ya wallafa kalaman cin mutunci ga
Kiristoci a Najeriya kan dinka sabbin tufafin da zasu saka ranar Kirsimeti, sannan idan ranar ta zo su kan dafa abinci tare da ziyartar 'yan uwa da abokai da kuma gudanar da bukukuwa masu nishadantar wa da kayatar wa. Sai dai, duk
Shugaban kasar Zambia, Edgar Lungu, ya bukaci jakadan kasar Amurka da ya bar kasarsa a kan rokon gwamnatin da yayi ta duba, bayan da aka yankewa wasu ‘yan luwadi hukuncin kisa a kasar...
Idan da mai karatu zai tambaya kakaninshi sirrin doguwar rayuwa, akwai tabbacin ba zasu kira kasa da yashi ba a cikin jerin. Amma kuma, Kusma Vati daga Varanasi mai shekaru 80 a kasar Indiya, ta tabbatar da cewa cin kasa da...
'Yan sandan kasar Kenya sun gurfanar da wasu mata biyu kan laifin gwabza fada a bainar al'umma kan wani mutum. Sarah Wamaitha ta kama Mercy Murithi da fada ne a ranar 4 ga watan Nuwamba saboda tana kusantar mijinta ta hanyoyin da
Wani kwararren mai binciken sababin mutuwar mutane da dan dan sanda ya kama yana zina da gawa don murnar nasarar cin wasar kwallo da kungiyarsa ta yi ya rasa aikinsa. Wanderley dos Santos Silva, mai shekaru 52 ma'aikacin Institute
Labaran duniya
Samu kari