
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
Jami'an tsaro sun kama wata mata 'yar kasar Ukraine da ta cirewa mijinta kai, ta kuma yanke masa mazakuta, bayan ta sha fama da cin zarafinta da ake yi na shekaru da dama. Matar wacce aka bayyana sunanta da Maria, ta dauki...
A ranar Alhamis, ministan harkokin waje Geoffrey Onyeama, yace gwamnonin da suka halarci taron zauren tattalin arziki na duniya a kasar Afirka ta Kudu ba wai sunyi tawaye ne ga hukuncin gwamnatin tarayyar Najeriya ba ne. Kamar yad
Wani mutum mai shirin angwancewa da masoyiyarsa ya shiga wani hali bayan ya gano bera ya lamushe mishi kudaden da ya jima yana adanawa. Muhammad Sif wanda ya fito daga yankin arewa maso yamma na Khyber Pakhtunkhwa da ke kasar Paki
Sanata Dino Melaye ya mayarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari martani akan rubutun da ya wallafa a Twitter akan harin da ake kai wa 'yan Najeriya a kasar Afrika ta Kudu. Ya shawarci shugaban kasar ya jagoranci zuwa kasar koda...
Wata mata 'yar kasar Australiya ta rasa ranta sanadiyyar harin da wani masifaffen zakaranta ya kai mata. A yadda rahoto ya nuna matar wacce ta dan kwana biyu a duniya ta shiga wajen kajin domin ta debo kwai sai kawai zakaran ya...
A wani rahoto da wata jarida ta kasar Norway ta ruwaito a watan Mayun shekarar 2017, kasar ta Norway ta halatta aure tsakanin mutane da dabbobi da ake kiwo na gida (amma banda dabbobin daji dana ruwa)...
Wani Direban Keke Napep ya maida alabe da gafakar komfuta da aka bari cikin motar sa. Sunan wannan Matashi Abubakar Aliyu kuma ya na zama ne a cikin Unguwar Zololo da ke Jos a jihar Filato.
Ana rikici tsakanin wasu Kabilu a Yankin Mokwa da Katcha a Neja. Rigimar wannan Kabilu ta ci mutane a Jihar Neja inda yanzu aka nemi Shugaban kasa ya sa baki a cikin rikicin tun kafin abu ya cabe.
Manyan Manoman jihar Katsina sai san barka a bana inda su ka samu amfani sosai na shinkafa. Yanzu shinkafa ta isa kasuwanni bayan damina ta yi kyau kuma an tserewa harkar masara.
Labaran duniya
Samu kari