Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shararren malamin addinin musuluncin nan Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya nesanta kansa da wasu maganganu da ake jingina masa kan ayyana yan bindiga yan ta'adda.
Theodore John Conrad, wani mutum mai shekaru 20, a watan Yulin 1969, a lokacin ya fara aiki a wani banki da ke Amurka. Bayan fara aikin ne ya sace $215,000 wand
A jiya Saif al-Islam Gaddafi ya yi rajista a matsayin ‘dan takara a zaben shugaban kasa a Libya. Saif Al-Islam zai gwabza da su Firayim Minista, Hamid Dbeibah.
Wani ɗalibi a jami'ar Ilorin ta jihar Kwara ya zane malamarsa a jami'a har sai da ta kwanta a asibiti saboda kawai ta ki taimaka masa a wani kwas da bai yi ba.
Shugaban Muhammadu Buhari ya ce gasar da ‘yan Najeriya suke yi a kasashen waje alama ce ta ingantaccen ilimin da suke samu kafin su bar kasar, jaridar The Punch
Aliko Dangote ne kadai mutumin Najeriya da ke cikin wadanda ke sahun gaba a jerin Attajiran Duniya. Dangote ne kadai mutumin Najeriya da ke cikin Attajirai 500.
Shugaba Buhari ya gabatar da jawabi a kasar Faransa a ranar Laraba, 10 ga watan Nuwamba, 2021. Shugaban Najeriyar ya isa filin saukan jirgin birnin Faris a jiya
Kotu ta yanke wa wani mutum da wata mata suna jima'i a gefen titin da rana tsaka yayin da mutane suke zirga hukuncin daurin watanni 30 a gidan gyaran hali a Uga
Muhammadu Buhari ya sauka a filin jirgin birnin Faris domin halartar taron PPF. Bayan ganawarsa da Emmanuel Macron, Buhari zai yi jawabi a gaban shugabanni.
Labaran duniya
Samu kari