Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
China ta nemi ‘yan kasarta su fice daga Najeriya da wurare masu hadari. Ma’aikatar kasar wajen Sin ta fadawa jama’an ta kowa ya yi ta kan sa saboda rashin tsaro
Mugun cin wani mutum ya janyo an haramta masa shiga wani gidan cin abinci a kasar China har abada. Kang maciyin abinci ne na gaske kuma gidan cin abinci na.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Poland ya yi fice a siyasar kasar, inda ya zama sanata na farko bakar fata a kasar. Ya bayyana burinsa na zama shugaban kasa.
Wata budurwa mai tallar sutturu, bayan auren kanta da kwanaki 90 ta saki kanta bayan haduwa da wani saurayi da ta ke so. Cris Galera mai shekaru 33 ta ce bayan
A yau ake yin taron iyalin shugabannin kasashen Afrika. Mun kawo manyan matan nahiyar Afrika sun iso Najeriya tun ranar Lahadi domin wannan zama da za ayi.
Wani bidiyo da muka samo a kafar Instagram ya bayyana yadda wani matashi ya bar sana'a ya koma aikin kallon jiragen kasa a wani yankin kasar Burtaniya ta Turai.
A wani bidiyo nmai tsawon minti biyu da dakika arrba'in da daya, tsohon limamin Ka'aba, Sheikh Adil Al-Kalbani ya bayar da cikakken gabatarwa na matsayinsa.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka, Kamala Harris ta kafa tarihi a yayin da ta zama mace ta farko a duniya da ta samu karfin ikon shugabancin kasar Amurka.
Amurka - Bankin Duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya cewa yan Najeriya milyan shida na iya fadawa cikin bakin talauci sakamakon hauhawar farashin kayan abinci.
Labaran duniya
Samu kari