
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
Shugaban Amurka ya kara taso da maganar korar Falasdinawa daga Gaza domin a kaisu wasu kasashe a kama musu haya a ba su kudin abinci na shekara daya.
Hukumar bunkasa fasahar sadarwa ta zamani ta Najeriya (NITDA) a ranar Litinin a taron baje kollin na fasaha (GITEX) da ke gudanarwa a Dubai ta saka Najeriya cikin jerin sunayen kasashen da suka kware wurin fasaha ta hanyar kaddama
A jiya ne Kotun Majistare ta tsare wasu Malaman Islamiyya da ke karantarwa a Jihar Kaduna. ‘Yan Sanda sun gurfanar da Malaman ne a gaban Alkali bisa zargin aikata wasu laifuffuka rututu.
Kamar yadda jaridar The Punch ta bayar da shaida, wannan sanarwa na kunshe cikin wani sako da mai magana da yawun mataimakin shugaban kasar, Laolu Akande, ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumunta.
Wannan shine karo na farko da kasar Saudiyya ta bayar da irin wannan dama kuma ta yi hakan ne domin bawa baki masu yawon bude ido damar ziyartar kasar domin yawon bude ido ko shakata wa. A sanarwar da hukumar kula da harkokin bude
Labarin Katsinawa da Zamfarawan nan har su 30 da aka kai wata kasar Afrika zuwa aikin bauta na wata 3 zai sa saka kuka. Yanzu dai sun fito sun bada labarin duk yadda ta kaya da su.
Wani abin dariya da ya faru a wata kotu dake kasar Zimbabwe ya sanya mutane dariya a kafar sadarwa, bayan da wani mutumi mai laifi ya bi alkalin kotun da itace zai rafke, bayan alkalin ya bayyana cewa yana da laifi akan abinda...
Shugaban kasar Tanzania, John Magufuli ya jinjinawa gwamnan wani yanki akan zane yara 'yan makaranta 14, ya ce dama ya yi fiye da hakan. Faifan bidiyon da ya dinga yawo a yanar gizo ya nuna Albert Chalamila, gwamnan Mbeya a kudanc
Rajo ta fara aurenta da mijinta na farko mai suna Guddu Verma mai shekaru 23, a tsarin al'adarsu ta India, bayan shekara hudu sai ta auri sauran 'yan uwansa guda hudu, Baiju mai shekara 32, Sant Ram mai shekara 28, Gopal mai...
Wani Kirista wanda aka fi sani da 'Uncle Steven' ya dauki wata al'ada ta zuwa Masallacin Juma'a na Al-Mawaddah dake kasar Singapore yana shiryawa mutanen da suka je Sallah takalman su sannan kuma ya tsaya yayi musu gadi har...
Labaran duniya
Samu kari