Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
A ranar Alhamis ne gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da ma'akatar lafiya ta tarayya suka tabbatar da bullar kwayar cutar Coronavirus (COVID-19) a Najeriya. An samu kwayar cutar ne a jikin wani dan kasar Italiya da ya ziyarci Legas
Awani rahoto da The Sun ta fitar ranar 23 ga watan Fabrairu, 2020, wata mata mai suna Ziz daga kasar Scotland, ta gaji da korafin da ‘ya’yanta guda biyu suke yi mata, Nia mai shekaru 9 sai kuma Robyn mai shekaru 8, inda ko da...
Wasu masu tsaron fada sun ci zarafin wani dan sanda sakamakon take dokar da aka gindaya da yayi yayin bikin birne sarauniyar Sunyani, kamar yadda shafin Linda Ikeji ya ruwaito...
Wata mata mai shekaru 42 ‘yar asalin garin Florida mai suna Sarah Boone, ta shiga hannun jami’an tsaro a kan laifin kisan kai. An kama matar ne da laifin kashe saurayinta ta hanyar saka shi cikin akwati ta rufe na sa’o’i masu...
Mahaifiyar Leah Sharibu, yarinyar makarantar Dapchi daya tilo da ta yi saura a hannun yan ta’addan Boko Haram, Rebecca Sharibu ta isa Landan domin ganawa da Firai Minista kan lamarin yarta.
Wani yaro mai shekaru 16 ya kashe kan shi sakamakon tsana da hantarar da yake samu don yana luwadi. Yaron mai karancin shekaru ya fito ya bayyana halin da yake ciki ne a lokacin da ya cika shekaru 12 a duniya...
Mahukunta a kasar Saudiyya sun hana maniyatta aikin hajji da Umrah shiga Makkah da Madinah domin gudun yada cutar Coronavirus da ke bazuwa a kasashen duniya. Ma'aikatar harkokin kasashen waje ta Saudiyya ta ƙara da cewa za ta hana
Mun ji cewa wasu 'Yan ta'addan Boko Haram sun kama wasu Bayin Allah a kasar Chad. Mutanen da aka cafke sun roki Shugaban kasa ya ceci su.
Mataimakin ministan na kasar Iran ya kamu da kwayar cutar Corona wacce bullar ta ya kashe mutane 15 a kasar. Babban jami'in lafiyar, Iraj Harirchi, a wata hirar da aka yi da shi ta bidiyo na shafin Intanet ya ce ya kebe kansa kum
Labaran duniya
Samu kari